Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Wani magidanci da ya kama matarsa da wani mutum a otal ya tare ta amma ta nuna bata nadama. Hakan yasa ya juya zai tafi amma ya fashe da kukan takaicintaa.
Shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa sabbin shugananin sojin Najeriya, sufeta janar da yan sanda da mai ba da shawara kan tsaron ƙasa (NSA).
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sallami dukkan shugabannin hukumomin tsaro da IGP na ƙasa daga aiki, ya kuma ƙara wa Malam Nuhu Ribado matsayi.
Gwamnatin tarayyan Najeriya karkashin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya koma teburin tattaunawa da ƙungiyoyin kwadugo kan batun cire tallafin man fetur.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote da kuma shugaban kamfanin Microsoft, Bill Gates a birnin da ke Abuja
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar farko zuwa kasar Faransa, wannan shi ne karon farko da shugaban zai fita waje tun bayan rantsar da shi a watan Mayu.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka ma'aikacin hukumar zabe INEC, Emmanuel Igwe, a jihar Ebonyi yayin da yake hanyar dawowa daga jihar Abiya.
Daga farko watan Yulin 2023, kudin wuta zai iya kara tsada a Najeriya saboda babban bankin kasa ya cire sabani a kasuwar canji, hakan zai jawo karin wahala.
Wasu daga cikin sabbin gwamnonin da aka rantsar sun ɗauki wasu muhimman matakai a jihohinsu waɗanda suka haɗa da yin rusau, korar naɗe-naɗe gwamnatocin baya.
Labarai
Samu kari