Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
An sake samun wata mummunar girgizar kasa da ta yi lalata da yawa a kasashen Turkiyya da Siriya a yau Litinin 20 ga watan Faburairun 2023. Hakan ya faru a baya.
Zauren tuntuna na Arewa, ACF ya bayyana cewa, ya kamata a zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Aljaji Atiku Abubakar a zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
Wasu tsagerun 'yan bindiga a jihar Anambra sun gamu da tsaiko yayin da 'yan sanda suka hallaka su a lokacin da suka kai farmaki kan ofishin 'yan sandan yankin.
Wani matashi dan Najeriya ya baje kolin damin kudin da ya shafe tsawon shekaru biyu yana tarawa a gida. Ya fito da kudaden daga asusun katako bayan ya fasa.
Sabuwar zanga-zanga ta ɓarke a jihar Ogun kan ƙarancin kuɗaɗe a hannun mutane. Fusatattun masu zanga-zanga sun cinnawa wasu bankuna wuta inda suka ƙone ƙurmus.
A labarin da muke samu, an ce wasu mutum 15 sun shiga hannu yayin da suka farmaki asu bankuna 3 a jihar Akwa Ibom. An bayyana yadda suka shiga hannun yan sanda.
Ƙungiyar likitocin Najeriya ta koka kan yadda marasa lafiya ke shan baƙar wahala a dalilin ƙarancin kuɗin da ake fama da shi a ƙasar nan, wanda ke ƙara tsananta
Limaman addinin Kirista sun ce ya kamata 'yan Najeriya su yi duba cikin tsanaki su zabi dan takarar da ya amsa sunansa mutumin kirki a zaben da ke tafe a kusa.
A 2023, bashin da gwamnatin tarayya ta karbo daga hannun kamfanonin gida ya kai Naira tirilyan 2.13. Cin bashin da Muhammadu Buhari yake yi, yana neman yawa.
Labarai
Samu kari