Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Kogi: Yadda Yan Bindiga Suka Sheƙa Mutane Barzahu Tare da Ƙona Musu Gidaje, 6 Sun Sheka Barzahu, Mahara Sun Kame Gamida Kone Gidaje Da Yawa Gwamnan Jihar Ya
‘Yan NLC da TUC sun nuna ba za su goyi bayan karin farashin man fetur ba. ‘Yan kwadago sun yi niyyar yi wa Bola Tinubu zanga-zanga kan cire tallafin man fetur
Wani bidiyo da ke yawo a dandalin soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata budurwa ta kwace waya daga hannun wani soja sannan ta bige da yi masa rawa a nan take.
Abdullahi Ganduje, gwamnan jihar Kano ya kafa babban kwamiti mai mambobi 17 na mika mulki ga gwamnatin Abba Kabir Yusuf mai jiran gado, SSG na jagoran kwamitin.
Gwamnonin jihohi talatin da shida sun yanke shawara kan yadda za su gana da EFCC da CBN don yanke hukunci kan yadda za su tafiyar da kudin tsaro na jihohinsu.
Kashim Shettima, zababben mataimakin shugaban kasa ya kai ziyara ta musamman ga dan uwan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Mamman Daura a cikin karshen makon nan.
Kasashen Cuba, Nicaragua da Kungiyar kasashe masu tasowa wato D8 sun taya zababben shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, murnar lashe zaben 2023.
Sagir Koki, zababben dan majalisar Kano mai wakiltar Kano Municipal ya kwaikwayi maganar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP yayin hirarsa da Oyedepo.
Wasu tsagerin yan bindiga kai hari, sun halaka mutane bakwai sannan suka yi garkuwa da wasu 26 a garuruwa bakwai da ke karamar hukumar Mashegu ta jihar Neja.
Labarai
Samu kari