Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Wani dan Najeriya da aka gani a bidiyo yana rokon Allah ya ba shi dala miliyan 100, ya ga abun mamaki cikin kwana biyu bayan wasu masu da'awah sun gayyace shi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana shawarinsa ga magoya bayansa game da makomai Najeriya kan yadda ake ci gaba a kasar nan.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bukaci shugaba Buhari ya ƙara tsaurara matakan tsaro yayin da ake tunkarar mika mulki ga Bola Ahmed Tinubu..
Sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya buƙaci ƴan Najeriya su yi addu'o'in samun nasarar mika mulki ga sabuwar gwamnati mai kama wa, nan da kwanaki kaɗan
‘Yan majalisar tarayyar su na barazanar bada umarni a cafke Abubakar Malami da Zainab Ahmed, idan ba za su kawo kan su gaban kwamitin da ke binciken su ba.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Rahotanni sun nuna yanzu haka gobara ta kama a tashar watsa labarai ta jihar Oyo amma tuni jami'an kashe Gobara suka kai ɗauki don kawo kan lamarin da sauri.
Wata lauyar Najeriya ta bayyana abubuwan da take yi a gidan aurenta. Ta ce tana gyaran gida sannan ta wanke kayan mijinta a kullun kwanan duniya.Ta fadi dalili.
Wani gini ya danne leburerin da ke aiki a wurin a birnin tarayya Abuja ranar Laraba kuma ana tsammanin wasu mutum biyu daga cikin ma'aikata sun rasa rayuwarsu.
Labarai
Samu kari