Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Shugaban jam'iyyar Labour na jiha a Cross River ya ce 'yan jihar su zabi wani dan takarar jam'iyyar Labour a zaben 'yan majalisun jiha da ke tafe ranar Asabar.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Ebonyi ta ayyana cewa tana neman ɗan takarar gwamna a inuwar APGA da wasu mutane 9 bisa zargin hannu a kisan wani basarake.
An kama Garba Tahir da satar N26m na tsofaffin ma’aikatan gwamnati. Alkalin kotun tarayya a garin Abuja ya samu tsohon Akanta da wawuran fanshon ma’aikata.
Suna kan hanyarsu ta zuwa yankin Kachia ta Kaduna bayan sun halarci bikin aure a jihar Kano lokacin da motarsu ta yi kundin bala a kusa da titin Kachia-Kaduna.
Yayin da karancin takardun kuɗi ke kara jefa mutane cikin wahalhalu, da yawna bankuna a wasu yankunan Legas sun sa kwado sun datse Get dinsu gudun tashin rigima
Zababben shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi Allah wadai da hare-haren baya-bayan nan da yan bindiga suka kai a jihar Zamfara da Kano.
Kotun kolin Najeriya ya yanke hukunci da cewa, ya amince da takarar Dauda Lawal Dare a matsayin sahihin dan takarar da zai gwabza a zaben gwamnan PDP mai adawa.
Yayin da ake dakon jin umarnin babbam bankin Najeriya (CBN) bayan hukuncin Kotun koli, wasu bankuna kasuwanci sun yi gaba, sun fara baiwa mutane tsohon naira
Yanzu muke samun labarin yadda kotun majistare a jihar Kano ya ba da belin Hon. Ado Doguwa da aka zarga da hannu a kisan wasu mutane da basu ji ba basu gani ba.
Labarai
Samu kari