Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wata kyakkyawar ma'aikaciyar jirgin sama mai suna Husna ta ba da labarin rayuwar rainon juna biyunta wanda ya zo da abubuwan ban mamaki tsawon watanni Tara.
Jam'iyyar PDP ta jagorancin wata zanga-zanga a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta, inda take bayyana rashin amincewarta da yadda sakamakon zaben bana ya zo.
Mutane da dama a soshiyal midiya sun tofa albarkacin bakunansu bayan ganin bidiyon wani tsadaden leshi da ake siyar da kowani yadi 5 kan kudi naira miliyan 4.5.
Yayin da 'yan Najeriya ke jiran umarnin shugaban kasa ko bankin CBN kan a ci gaba da karbar tsoffin kudi, ga halin da 'yan kasar ke ciki duk da an ba da kotu.
Wata matar aure ta na neman shawara kan wata buƙatar da mijinta ya zo mata da ita. Matar auren ta bayyana cewa mijinta yana son ta ba mahaifiyar sa kyautar ƙoda
Tsohon shugaban kasa a Najeriya ya bayyana kadan daga abin da Allah ya halicci kasar ta kasance a kai, amma aka samu akasin yadda 'yan siyasa suka bata komai.
Wani matashi daga jihar Katsina ya fara tattaki akan keke, daga Katsina zuwa jihar Legas domin taya zaɓaɓen shugaban ƙasa, Tinubu, murnar cin zaɓen da yayi.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP ya bayyana kadan daga abin da ya tsara yiwa matasa idan aka zabe sh a matsayin gwamnan jihar a zaben ranar Asabar mai zuwa.
Labarin da muke samu yanzu haka ya nuna cewamahaifiyar fitaccen Malamin addinin Islaman nan Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ta riga nu gidan gaskiya a Abuja.
Labarai
Samu kari