Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Wani matashi dan Najeriya a yankin Arewa ya bayyana aniyarsa ta yin tattaki daga jiharsu zuwa Abuja domin ganin an rantsa da Bola Ahmad Tinubu gaban idonsa.
Wata budurwa ta sa mutane tofa albarkacin bakunansu bayan ta ce duk saurayin da zai yi soyayya da ita dole ya kasance da miliyan 2 a asusunsa kafin ya furta.
Gwamnatin tarayya ta fitar da N45bn, ta rabawa wasu daga cikin Gwamnonin jihohi. Ana maganar birnin Abuja da jihohi kusan 30 ne suka amfana da tsarin NG-Cares.
Wata mata, Karimatu Nuhu, ta yi karar 'mijinta' mai suna Musa Falalu, a kotun shari'ar musulunci da ke Rigasa a Kaduna kan zargin ya ki tafiya da ita Saudiyya.
Wani sanannen malamin addini a jihar Bauchi, Dr Idris Abdulaziz, ya caccaki kwamishinan INEC na jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari, inda yace ya kunya mutan Bauchi.
Wani mai POS ya samu shigar kudi naira miliyan 280 cikin asusunsa daga wani da bai sani ba, sai ya hau kashe kudin, ya siya gidaje da motoci har aka kama shi.
Rundunar yan sandan Najeriya ta gurfanar da wani mutum mai suna Nwafor Onyebuchi a kotun majistare kan zarginsa da sace kudi Naira miliyan 21 mallakar coci.
Matashi ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya yayin da ya bayyana dalilin da yasa ba zai iya auren mace da ke karbar miliyan 5 a matsayin albashi ba duk wata.
Wata mata ta bayyana cewa, ba aiki ne mai sauki mace ta zama uwa ba, hakan na da matukar wahala duba da wasu abubuwa masu daukar hankali na renon jariranta.
Labarai
Samu kari