Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Wani matashi ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya hango wata kyakkyawar budurwa sannan ya mika mata takardar soyayya. Mutane sun ce tana da kyau.
Daliban Najeriya da ke makale a Sudan yayin da kasar ke cikin yaki gadan-gaban sun koka kan mawuyacin halin da suke ciki inda suka ce basu da ruwa da abinci.
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, wani gini ya ruguje a wani yankin jihar Oyo inda ya hallaka mutanen da ba a san adadinsu ya zuwa yanzu da ake hada rahoto.
Kasashen duniya na ci gaba da tattare 'ya'yansu a Sudan yayin da yaki ya barke a kwanakin baya. Wannan ya faru ne bayan barkewar yaki a kasar da ke Afrika.
Mutane da dama sun nuna jin dadinsu wasu kuma sun yi mamaki yayin da wani bidiyo na Sallar idin Musulmai yan kabilar ibo ya yi yawo a kafafen sada zumunta.
Yanzu muke samun labarin yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kari kan albashin ma'aikata a kasar nan, inda ya tuni ya fara biya a yau Asabar ta Afrilu.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta bayyana yadda ta gano ana sata a Najeriya ba tare da wasu manyan dalilai ba. Hukumar ta ce yawan gidajen Abuja na barayi ne.
Wani abin bakin ciki ya faru a Ilorin da ke Jihar Kwara a ranar karamar sallah yayin da wani bawan Allah dauke da wasu mutane kan babur suka yi hatsari da mota.
Sanata Orji Kalu na APC ya bayyana gaskiyar da ake ciki game da jita-jitan da ake yadawa na cewa bashi da lafiya kuma yana kasar waje yana neman lafiyar likita.
Labarai
Samu kari