Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Jam'iyyar APC ta samu sabbin mambobi daga jam'iyyar PDP, inda akalla aka samu mutum 10,000 suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mau mulkin jihar ta Arewaci.
Tsohon sanata Shehu Sani ya bayyana cewa, akwai alamu da suka faru da ke nuna cewa, ko da gwamnonin G5 sun taimakawa Atiku ba zai ci zabe ba a wannan shekarar.
Yan kasuwar hatsi a kasuwanin babban birnin tarayya Abuja sun ce ba su karbar tiransifa sai dai tsabar kudi saboda suma a wurin manoman kauye suka siyo hatsi.
Yanzu muke samun labarin cewa, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya shiga ganawa da gwamnonin jam'iyyar kan batun zaben ranar Asabar mai zuwa a wasu jihohin kasar.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya ya zolayi gwamnonin jam'iyyar PDP, na G5 kan cewa sun gaza taimakon su kansu balantana Atiku Abubakar.
Yayin da ake ganin abubuwa sun fara daidaita kuma sauki ya taho bayan bankuna sun fara baiwa kwastomimi tsoffin naira, yan kasuwa sun ce ba zasu karba ɓa .
Jam'iyyar Labour ta su Peter Obi ta hada kai da dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar domin tabbatar da an lallasa APC a zaben gwamna da ke tafe a mako.
Hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Jigawa ta ce ta gano wani mutum a sume a gefen titi da kebur a wuyarsa wanda daga bisani aka gano an masa fashin N97,000 a tasi.
Bankuna sun samu sahalewar babban bankin Najeriya na cu gaba da baiwa yan Najeriya tsoffin takardun naira bayan hukuncin Kotun koli na tsawaita wa'adin kuɗin.
Labarai
Samu kari