Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyautar Riyal 100 kowannensu a ƙasa mai tsarki. Gwamnan ya kuma ba ma'aikata Riyal 200.
Wata mai suna Maryam Musa ta roki Kotun musulunci mai zama a Magajin Gari Kaduna ta raba aurenta da Kabiru Sulaiman saboda wulaƙanci da cin mutunci da take sha.
Yanzu muke samun labarin yadda wani fitaccen malamin addinin kirista ya fadi a wani filin jirgin saman da ba a bayyana ba a Najeriya. Bidiyonsa ya yadu sosai.
Gwamnan jihar Osun Ademola Nuruddeen Jackson Adeleke, na shirin samar da motocin hawa da rage ranakun zuwa aiki a jihar domin rage raɗaɗin cire tallafin mai.
Likitin jijiya na farko a jihar Bauchi, Farfesa Abdu Ibrahim, ya koma ga mahaliccinsa bayan ya yi fama da dogon rashin lafiyan wanda ya ƙi ci ya ƙi cinyewa.
Wata yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya don bayyana ra’ayinta kan yarinyar da surukarta ta aiko mata. Ta ce ta bukaci a kawo mata wacce za ta taya ta aiki.
An zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da yaudara yayin da mai fafutukar yaki da rashawa Auwal Musa Rafsanjani ya yi zargin cewa yana Landan yana jinya.
Wani magidanci ya yi kansa karatun ta natsu inda ya saki ɗaya daga cikin matamsa sannan ya tura ɗayar zuwa gida saboda halin matsin tattalin arziƙin da ake ciki
Tsagerun 'yan daba a kauyen Dakasoye da ke karamar hukumar Garun Malam ta jihar Kano sun caki wani dan kasuwa, Alhaji Auwalu Gambo, a safiyar ranar Litinin
Labarai
Samu kari