Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta aike da wasikar dakatarwa har sai baba ta gani da kwamishinan hukumar na jihar Sakkwato, Dakta Nura Ali, nan take ta mayr gurbin
Wata mata wacce ta tattara iyalanta suka koma ƙasar waje da zama ta dawo rana nadamar hakan da tayi. Matar dai ita da mijinta basussuka suka ci domin tafiya.
Shararriyar jarumar Nollywood, Omotola Jalade-Ekeinde, bayan mutuwar mahaifinta tana da shekaru 13 ta fuskanci rayuwa inda ta kusa fadawa harkar karuwanci.
Usman Alkali Baba, IG na rundunar yan sanda ya ce an kama a kalla mutane 203 kan laifuka daban-daban masu alaka da zabe yayin zaben ranar Asabar 25 ga Fabrairu.
Kamar Yadda Sukayi Rikici a 2019, Yanzu NNPP Bata Isa Ba Saboda Shirin Da Suke na Kawo Hargitsi tare da kawo Matsala Yayin Gudanar da Zabe Ta Hanyar amfani da
Wasu mahara da ake kyautata zaton sun je ɗaukar fansa ne sun halaka Malamin Coci, Musa Hyok, da 'ya'yansa biyu a kauyen Ganawuri dake jihar Filato ranar Lahadi.
Har yanzu yan Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli yayin cire kudi a bankuna yayin da ake fama da dogon layi. Wasu na baiwa ma'aikatan banki cin hanci.
Tashin hankali a Kano yayin da hukumar zabe ta INEC ta bayyana cewa, Ado Doguwa ya ba ya daga cikin wadanda suka lashe zaben 'yan majalisa da aka yi a jihar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar wasu miyagun ƴan bindiga a jihar Kaduna. Sun kuma ceto wasu mutane da ƴan bindigar suka sace a wani hari
Labarai
Samu kari