Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka wani jami'in soja tare da sace abokin aikinsa da suke tare a jihar Nasarawa a Arewaci.
Gobara da tashi sakamakon maido da wuta mai karfi a fadar mai martaba Ooni na Ife, Ile Ife a jihar Osun ranar Jumu'a da daddare, amma an samu nasarar kasheta.
Kwankwaso ya bayyana matsayar sabuwar gwamnatin Kano da za a kafa nan kusa game da yiwuwar dawo da Sanusi II zuwa masarautar Kano bayan karbar mulkin jihar.
Sanata Shehu Sani ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa gwamnatin Buhari ta dage aikin kidayan bana. Ya ce an yi hakan ne don daura wa Tinubu manyan kudi a gaba.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga a Katsina suka gamu da ajalinsu a garin sace wani fitaccen dan kasuwar jihar Katsina da ba bayyana suna ba tukuna.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta soki ƙarar da jam'iyyar PDP ta shigar, ta ce Amurka ba ta taba gurfanar da Bola Tinubu ba .
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka wasu matasa biyu da suka sace a jihar Zamfara bayan karbar kudin fansa, sun sako wasu 70.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya amince da naɗa wa mutane akalla 149 rawanin Dagaci a kauyukansu yayin da ya rage kwanaki 30 wa'adin mulkinsa ya kare.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin mulkin shugaban hukumar shige da fice na kasa, Isah Jere Idris, har zuwa ranar Litinin, 29 ga watan Mayu.
Labarai
Samu kari