Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Gaba da gabanta Aljani ya taka wuta: Yadda Zaratan Sojojin Najeriya Suka Tsinkayi Wani Caji Ofis Cike Da Ƴan Sanda Tare da Gyarawa Wani ɗan Sanda Zama Tsaf
Yan sanda sun kama wani mutum mai suna Semiu Adegesin dan shekara 45 kan zarginsa da sakacin barin bindigarsa da harsashi a fili inda yara suka saba wasa a Ogun
Jami'an hukumar tsaro na NSCDC sun yi nasarar cafke wasu gungun masu sarrafa kudaden jabu dauke da miliyoyin dallar Amurka da sabbin naira za su kai wa wani.
A rahoton nan, za a ji wasu daga cikin gwamnonin jihohi sun soma shirye-shiryen shiga kotu da Ministan shari’a, Abubakar Malami da Gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Gwamnatin Kogi ta gargadi bankuna da daidaikun mutane wadanda basu karbar tsaffin kudi cewa zasu iya fuskantar hukunci domin hakan saba umurnin kotun koli ne.
Abu Namu Maganin a Kwabe Mu: Gbajabiamila Shugaban Malisar Dokoki Tsohon Bulailiya ne ya Kere Sa'a A Jerin Wadanda Zasu Iya Zamtowa Tinubu Shugaban Ma'aikata
Allah Ya Yiwa Shahrarren Dan Kwangila a Jihar Kano, Alhaji Sani Dahiru Yakasai, Rasuwa a ranar Alhamis, 9 ga watan Maris 2023 bayan doguwar jinya da yayi fama.
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari ya sake korar wasu manyan jami'an gwamnatinsa guda uku da suka hada da Alhaji Bilyaminu Mohammed Rimi da Amina Lawal Dauda.
Yan bindiga a Kaduna sun kai hari garuruwan Karimbu-Kahugu a karamar hukumar Lere a Kaduna a safiyar ranar Juma'a inda suka kashe dan fasto tare da sace matarsa
Labarai
Samu kari