Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Yanzu muke samun labarin yadda jirgin sama ya sauka a Abuja cikin gaggawa yayin da ya kama da wuta a lokacin da ya taso daga jihar Adamawa da ke Arewa ta Gabas.
Binciken masana ya bayyana yadda ake da alaka mai karfi tsakanin yawan yin waya da kuma hawan jini. Binciken ya fadi irin kalar mutanen da ke kamuwa da cutar.
Wasu karin ƴan Najeriya da suka maƙale a ƙasar Sudan sun iso gida Najeriya. An kwaso su ne a cikin jiragen sama uku na Max Air, Azman Air da Taro Airlines.
Uwargidan tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'adua ta bayyana cewa tsohon shugaban bai taɓa son yin siyasa ba. Ta ce babban burin Yar'adua shine zama malami.
Wata budurwa mai dauke da abubuwan ban mamaki ta ce yanzu kam ta tuba ta daina aikata zunubi ta bi Allah wajen tafiyar lamuranta na yau da kullum yadda suke.
Hukumar lafiya ta duniya ta bayyana yadda aka yi nasarar kawo karshen annobar Korona da ta addabi duniya a shekarun da suka gabata kadan da suka dame wa kowa.
Wani Ba'amurke ya so a nuna masa wasu sirruka game da halin da Tinubu ya shiga a baya na batun miyagun kwayoyi da kuma tasirinsu ga yadda lamurra suke a baya.
Matar tsohon shugaban kasan Najeriya ta bayyana cewa, mijinta ba dan rashawa bane, kuma bai neman mata hakazalika baya shan giya ko aikata wata alfasha a kasa.
Wata daliba yar shekaru 16 ce ta fi kowa cin jarrabawar JAMB a wannan shekarar kamar yadda ya zo a wata sanarwar da aka fitar a gidan gwamantin jihar Anambra.
Labarai
Samu kari