Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Muhammad Yushau, baturen zabe na karamar hukumar Kura, Kano ya yanke jiki ya fadi a yayin shiga hedkwatar INEC yayinda ya taho gabatar da sakamako a daren jiya
Rahotannin da ke shigo mana daga jihar Kaduna na bayyana cewa, ana fargabar barkewar rikici a jihar bayan kammala zaben gwamna da aka yi ranar Asabar dinnan.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta sanar da cafke ɓata gari da dama wadanda suka aikata laifuka daban-daban a lokacin zaɓen gwaman jihar da ya gabata ran Asabar.
A labarin da ke iso mu, hukumar zabe ta INEC ta ce bata amince da sakamakon zaben majalisar wakilai da aka yi a jihar ba a ranar Asabar a yankin Takai ta jihar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin ɗan ta'adda a jihar Zamfara. Ummaru Nagona ya bakunci lahira ne a wata arangama da dakarun soji
Isyaku Ali Danja, dan majalisar tarayya na jihar Kano mai wakiltar Gezawa kan zarginsa da jagorantar yan daban siyasa su tafi su kona ofishin hukumar zabe, INEC
Fitacciyar jarumar Kannywood, Amal Umar, ta isa gaban babbar kotun tarayya da ke Kano inda ta nemi alkali ya hana kwamishinan yan sandan jihar Kano kama ta.
Wata matashiya yar kasar Indiya Mandeep Kaur ta yi aure a 2012, yan shekaru bayan nan sai gemu ya fara fitowa a fuskarta, mijinta ya rabu da ita kan tara gemun.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC tana shirin fara sakin sakamakon zabukan kananan hukumomi 44 na jihar Kano bayan yin zaben a jiya Asabar 18 ga watan Maris.
Labarai
Samu kari