Tsohon Sanatan Gombe ta Arewa Haruna Garba ya goyi bayan Pantami, ya mika masa tsarin siyasar sa tare da umartar magoya bayansa su mara masa baya a 2027.
Tsohon Sanatan Gombe ta Arewa Haruna Garba ya goyi bayan Pantami, ya mika masa tsarin siyasar sa tare da umartar magoya bayansa su mara masa baya a 2027.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Wasu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na jihar Ekiti, Barista Paul Omotoso yau Asabar.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar NBS ta ba da rahoton raguwar farashin gas a kasar nan idan aka kwatanta da yadda yake a watan Afrilun bana da ya gabata.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar DSS ta sako Abdulaziz Yari, tsohon gwamnan jihar Zamfara bayan shafe kwanaki a hannunsu. Ba a fadi dalilin kama shi ba.
Wani mutum da ya kai makura ya maka matarsa a gaban alkali a kotu saboda irin azabar da take gana masa yake shanyewa a gidan aurensu.Ya ce dukan tsiya take mai.
Hukumar ICPC ta musanta rahoton cewa hukumar DSS ta dira ofishiɓtaɓinda tanƙwace wasu takardun laifukan Shugaban Tinubu da wasu haɗinamansa na kusa da shi.
Wata budurwa da ta yi wa maza biyu alkawarin aure ta cika da mamaki bayan daya daga cikin masoyan nata ya bayyana a ranar aurenta, ya hana ta zuwa wajen biki.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da umarnin rushe dukkanin gidaje da gine-ginen da aka yi akan magudanun ruwa a jihar domin kaucewa sake aukuwar ambaliyar ruwa.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu 'yan sanda suka kama wata saniya da ake zaton wasu 'yan kungiyar asiri ne suka siya domin aikata barnarsu na shekarar nan.
Abdulaziz Yari ya na hannun jami’an DSS tun kwanaki a Abuja. Yari ya tsaya takarar shugabancin majalisar dattawa, ya ja da matakin da jam’iyyar APC ta dauka
Labarai
Samu kari