Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta koka kan yadda masu adaidaita sahu ke manna hotunan batsa ko wasu abubuwa dake bata tarbiya wanda ya sabawa koyarwar Musulunci.
Jami'an tsaron sojojin Najeriya sun yi luguden wuta tsakanin su da wasu 'yan ta'adda a dajin Allawa da ke a karamar hukumar Shiroro ta jihar Niger in da suka
A karshen makon jiya wasu daga cikin daliban makarantar FGC Yauri da aka yi garkuwa da su, sun kubuta. Iyaye sun dauki kwanaki su na sasantawa da 'yan bindiga.
Wata budurwa a jihar Kaduna ta kai ƙarar mahaifinta gaban kotun shari'ar musulunci, kan yunƙurin sa na yi mata auren dole. Budurwar tace tana da mai sonta.
Ƴan bindiga sun shiga wata coci a jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da mutum 40, ana tsaka da gudanar da harkokin coci a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar matar tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ken Nnamani. Mrs Jane Nnamani ta mutu a birnin Enugu bisa wata rashin lafiya.
Wata yarinya ta maka mahaifinta a kotu dake zamanta a Kaduna inda ta roki kotun da ta hana auren dole da yake shirin yi mata, ta ce tana da wanda za ta aura.
Wasu Yan Bindiga Sun Kai Hari Fadar Sarkin Kagarko Tare da Awun Gaba da Iyalansa, da wasu mutane, mazaunin yankin ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Kaduna
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon da gaba 'ya'ya da jikokin Sarkin Kagarko da ke kudancin jihar Kaduna, Alhaji Sa’ad Abubakar, sun shiga wasu kauyuka daban.
Labarai
Samu kari