Masu zanga-zanga kan tabarbrewar tsaron Najeriya sun sake fitowa a rana ta uku a Abuja, sun toshe titin Karu-Nyanya domin jawo hankalin gwamnatin tarayya.
Masu zanga-zanga kan tabarbrewar tsaron Najeriya sun sake fitowa a rana ta uku a Abuja, sun toshe titin Karu-Nyanya domin jawo hankalin gwamnatin tarayya.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
Akwai alamun faruwar 'yar tsakanin zababben shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da gwamna Ganduje na jihar Kano bayan da aka bayyana yadda muryar Ganduje ta fito.
Wasu 'yan jam'iyyun adawa a Najeriya za su iya samun nasarar shiga a dama dasu a mulkin zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai a kasa.
Ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki kan jami'an ƴan sanda a ƙaramar hukumar Ngor Okpala ta jihar Imo. A yayin farmakin an samu asarar rayukan ƴan sanda biyu.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo shaidu sama da 100 domin tabbatar da cewa Tinubu bai lashe zaben shugaban kasa ba.
Ƴan sanda a jihar Kano, sun gabatar da rahoton bayanai kan zargin da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa, na laifin kisan kai. An mika takardun ofishi Antoni Janar.
Majalisar tarayya ta tabbatar da cewa ta sahalewa shugaba mai barin gado, Muhammadu Buhari, ya ƙara karɓo rancen dala biliyan $800m bisa shawara guda ɗaya.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin kasa ta'adi (EFCC), ta ce ba zata tayaa tana ja'in ja da wanda take huhuma da ɗibar kuɗin talakawan jiharsa ba.
Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji mai kokarin dawo da zaman lafiya a Arewa ta Yamma sun halaka yan bindigan jeji da yawa a yankin Shinkafi, jihar Zamfara.
Sarkin Kano ya ba Bola Tinubu shawarar yadda za a kawo karshen rigimar addini, ya bayyana haka ne da yake magana da yawun Hakimin Nasarawa, Babba Dan-Agundi.
Labarai
Samu kari