Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Makonni kaɗan bayan halaka manoma kusan 15, mayaƙan kungiyar ta'addanci watau Boko Haram sun kuma yanke wasu manoma kusan 10 a kauyuka biyu na jihar Borno.
Gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Legas ya bayyana matakan da gwamnatinsa ta fara ɗauka da nufin magance radaɗin cire tallafin man fetur da talaka da maaikata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gargadi makarantun gaba da sakandare kan karbar kudade ba tare da dalili ba ganin yadda ake cikin matsin tattalin arziki.
Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, ya fadi wasu dalilai 13 da ya kamata Najeriya ta duba kafin ta jefa kanta cikin yaƙi da jamhuriyar Nijar. Shehu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta kwamushe mutane fiye da 100 kan zargin fasawa da kuma satar kayan gwamnati da sauran wurare na masu zaman kansu a jihar.
Wasu malaman addinin a Arewa sun nemi a hana El-Rufai yin minista a gwamnatin Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai da suka bayyana game da adalci a kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya koma fadarsa da ke Aso Rock a jiya Lahadi bayan shafe watanni biyu a gida na musamman da ke Asokoro saboda korafin jama'a.
Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta yi bayanin cewa har yanzu shugaban ƴan aware na ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu yana tsare, kawai likitoci ne suka duba shi.
An shiga jimami biyo bayan mutuwar manyan alƙalai biyu na Najeriya. Mai shari'a Chima Nweze da na kotun ƙoli da Peter Mallong na babbar kotun tarayya sun mutu.
Labarai
Samu kari