Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Kungiyar Kwadago, NLC, kan shirin kungiyar na shiga yajin aiki bayan cire tallafin man fetur a kasar da Tinubu ya yi.
A yanzu an dakatar da ci gaba da sauraron ƙarar kisan Ummita sakamakon Alkalin da ke jan ragamar ƙarar yana ɗaya daga cikin alkalan kotun sauraron karar zabe.
Sifetan 'yan sanda, Kayode Egbetokun ya tura sako ga Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC da TUC kan shirin su na yin zanga-zanga a gobe Laraba 2 ga watan Agusta.
Hukumar Kula da Asibitoci ta jihar Kano (HMB), ta sanar da korar manyan jami'an lafiyar asibitoci guda uku da ke jihar. Haka nan ta sanar da dakatar da likitoc.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya amince gwamnatinsa ta raba wa kowane ɗalibi N10,000 kyauta domin rage musj raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari a jihar Legas. Jirgin saman ya fado ne kan gine-gine a birnin na Legas a kusa da tashar jirgin sama ta Murtala.
Wanda aka fara da shi a ranar Talata shi ne Sanata David Umahi wanda ‘dan majalisar dattawa ne da yake shirin zama Sanata. Bayan nan an tantance Nasir El-Rufai
Kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) ta koka kan yadda cire tallafin man fetur ya tilasta da yawa daga cikin mambobinta haƙura da sana'ar saboda rashin riba.
Denmark ta gabatar da doka da za ta haramta kona Qur'ani mai girma a ofisoshin jakadancin kasashe da sauran littattafan addini, bayan abin da ya faru a Sweden.
Labarai
Samu kari