Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince malaman addinin musulunci su sake komawa Jamhuriyar Nijar domin sake tattaunawa da gwamnatin mulkin sojojin ƙasar.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi fito na fito da wasu gungun 'yan daba a wani ƙauyen jihar Ebonyi da ke fama da rikice-rikece na tsawon shekaru. 'Yan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na gana wa yanzu haka da manyan malaman Addinin Musulunci a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja kan halin da ake ciki a Nijar.
Wata kwararriyar mai kwalliya ta dauki lokacinta wajen fito da tsantsar kyawun wata tsohuwa yar shekaru 81 wacce ke shirin zuwa taron bikin auren yar jikarta.
Wata Bahaushiya mai dirarren jiki ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan wani bidiyonta tana kwasar rawa a taro ya bayyana. Ta karkada kwankwaso da kyau.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta amince da sakin Naira miliyan 854 domin daura auren zawarawa. Hakazalika ta ce a biya yan fansho.
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a birnin Kanon Dabo, ta tasa ƙeyar wani magidanci zuwa gidan gyaran hali bisa laifin lakaɗawa tsohuwar matarsa duka.
Ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis, 24 ga watan Agusta, ya bayar da umarnin a gaggauta cafke mamallakin benen da ya rufto a birnin Abuja.
Hukumar sojojin saman Najeriya za ta samu ƙarin manyan jiragen yaƙi waɗanda za ta riƙa yin amfani da su wajen ragargazar miyagun ƴan ta'adda a faɗin ƙasar nan
Labarai
Samu kari