Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Jam'iyyar Peoples Redemtion Party (PRP) ta nuna rashin jindaɗinta kan yadda Njeriya ta yi ruwa da tsaki kan rikicin Jamhuriyar ta kyale matsalolin da take da su
Shugaban hukumar ECOWAS Omar Alieu Touray, ya musanta raɗe-raɗin da ake na cewa wasu ƙasashen Turawa ne ke tafiyar da al'amuranta. Ya kuma ce kungiyar ba ta.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan daba ne sun kai farmaki caji Ofis a yankin ƙaramar hukumar Ethiope ta gabas a jihar Delta, sun kashe ɗan sanda guda ɗaya.
Kungiyar Raya Kasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ta bayyana cewa har yanzu sojin Nijar su na da sauran dama na mika mulki cikin ruwan sanyi kafin lokaci ya kure.
Wata matashiya yar Najeriya da ke zama a Japan ta nunawa duniya dakinta. Ta bayyana cewa tana biyan N238,000 a matsayin kudin hawa duk wata kuma ya zo da gado.
Babban Hafsan tsaro na Najeriya, Janar Christopher Musa Gwabin, ya taya 'yan uwan sojojin Najeriya da 'yan ta'adda suka kashe a jihar Neja. Ya ce rundunarsu.
Wani hoto da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno yadda wata mai siyar da masara ta karkarya wasu cikin masaran da take siyarwa domin mutane basa iya siyan dindi.
'Yan bindiga a jihar Zamfara sun bukaci Naira miliyan hudu a matsayin kudin fansa na matsahiya 'yar bautar kasa, NYSC da su ka sace a makon da ya gabata a jihar
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce ko kaɗan maharan da suka shiga ɗakunan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Ribas ba daga waje suka shiga ba .
Labarai
Samu kari