'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
An rahoto cewa za a yi wa dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele tambayoyi kan basussukan da aka bai wa manoma karkashin shirin Fadama.
Gwamnan jihar Benue Rev. Fr. Hyacinth Alia ya shirya dawo da kadarorin gwamnatin jihar waɗanda gwamnatin Samuel Ortom, ta tattara ta yi awon gaba da su a jihar.
Duk da tarin sukar da take sha, gwamnatin jihar Kano ta ci gaba da aikin rusa gine-gine kan filin gwamnati da ake zargin gwamnatin Abdullahi Ganduje da siyarwa.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana cewa tun kafin ya zama gwamnan jihar Zamfara ya siyo da yawa daga cikin motocinsa da aka kwace masa.
Wata matashiya da ta auri mai nakasa ta wallafa tsoffin hotunansa don nuna yadda yabsauya bayan shekaru 10, kuma jama’a da dama sun yaba tsantsar kyawunsa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, bai dakatar da Malam Mele Kyari ba daga shugabancin kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL).
Wani bincike da aka gudanar a ƙasar Burtaniya ya nuna cewa da sanyin safe ne lokacin mafi kyau ma'aurata su kwanta da juna su ji daɗi, yana kara farin ciki.
Kamar yadda abubuwa su ke faruwa a jihar Kano, haka su ke a Neja. Sabon Gwamna, Mai girma Gwamna Umar Bago ya sa hannu ya karbe filayen kamfanoni da gidajen mai
Za a ji cewa Godwin Emefiele ya ga ta kan shi domin Hukumar DSS ba ta da niyyar fito da shi. Bisa dukkan alamu dakataccen Gwamnan CBN zai kara kwanaki a tsare.
Labarai
Samu kari