Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Sanata Orji Kalu ya sharbi kuka yayin da ya bayyana irin wahalar da ya sha duk da kuw ashi ba barawo bamne amma aka yi masa sharri a lokacin da ya sauka mulki.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe akalla mutane 50 a wani farmaki da suka kai garuruwa daban-daban a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja cikin kwanaki uku.
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja sun nuna cewa jiya Jumu'a da daddare, wata Tanka Maƙare da man Gas ta fashe a yankin Gwagwa da ke birnin tarayya Abuja.
Wani bidiyo ya bayyana a soshiyal midiya na jami'an tsaro kewaye da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele a wani filin jirgin sama.
Yayin da tsadar man fetur ke kara ta'azzara, gwamnatin jihar Edo ta bayyana cire kwanaki biyu cikin biyar kwanaki biyar na mako, inda za a koma karatun kwana 3.
Sanata Shehu Sani ya bayyana kadan daga abubuwan da suka faru a lokacin da Emefiele ke kan kujerar gwamnan CBN. Ya ce ta zama wurin cire kudi ga wasu a kasar.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya yi zargin cewa gwamnatin jihar Zamfara ta tafka masa sata a gidajensa wajen ƙwato motocin da tace ya sace.
Sowore, dan takarar shugaban kasa a zbaen bana ya bayyana bukatar kama Buhari da wasu manyan kasar nan kan rikicin kudin da ya faru da kuma ma kama Emefiele.
A ranar Asabar, 10 ga watan Yuni, Reno Omokri, ya ce bai kamata gwamnatin Bola Tinubu ta rufe dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ba.
Labarai
Samu kari