Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Mutane da dama musamman ma 'yan kasuwar Najeriya, sun koka kan yadda rufe iyakokin Najeriya da Nijar da aka yi ke janyo mu su asara maƙudan kudade. Hakan ya.
Rivers - Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki gidan kwanan ɗalibai mata na jami'ar jihar Ribas ranar Alhamis (jiya), sun jikkata wasu daga cikin ɗaliban.
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilan da ya sa bai kamata jami'ar Chicago ta saki shaidar karatunsa ga dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Wasu 'yan bindiga da ake tunanin 'yan fashi da makami ne sun farmaki wata motar sojoji a Benin City na jihar Edo. 'Yanm fashin sun halaka soja 1 tare da ɗauke.
Majaliaar dokokin jihar Nasarawa ta aike da sakon jaje ga iyalan mutum 12 da suka rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwa a yankin karamar hukumar Lafia.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban ƙasa a Najeriya ya yi ganawar sirri da Nyesom Wiƙe, ministam babban birnin tarayya a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamis.
Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS ta bayyana cewa rashin aikin yi a Najeriya ya ragu da kaso 4.1 cikin dari a farkon shekarar 2023 wanda hakan ci gaba ne sosai.
Wani sabon zargi da ƙungiyar HURIWA ta yi ya nuna cewa ministar shugaban ƙaasa Bola Ahmed Tinubu, Hannatu Musa Musawa, ba ta kammala bautar ƙasa (NYSC) ba.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da siyar da iskar gas Naira 250 ko wace lita inda ya bukaci 'yan Najeriya da su shirya amfani da ababan hawan masu amfani da gas.
Labarai
Samu kari