Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Farashin fetur zai haura N540 da ake saya yanzu a gidajen mai, kudin zi danganta da farashin kudin waje. Wani ‘dan kasuwa ya ce abin farashi zai kusan N700
Maryam Hussaini, wata matar aure a birnin tarayya Abuja ta kai ƙarar mijinta gaban Alkali, ta nemi doka ta raba aurensu saboda mai gidanfa baya kulawa da ita.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai kai ziyara ta musamman ga wasu sarakuna a Abeokuta da Ijebu Ode na jihar Ogun yau Alhamis, 29 ga watan Yuni, 2023
Za a ba kamfanonin raba wuta damar su kara farashi. An kammala aiki a kan sabon farashi, abin da ya rage kurum shi ne a zauna da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Musulman Anambra sun je yawon sallah a gidan Peter Obi inda aka fahimci Obi ya ba su kyautar lemu da buhunan shinkafa da kudi domin karfafa hadin-kai da kauna.
Kungiyar malamai da limamai reshen jihar Ogun ta hannun sakatare Shaykh Tajudeen Adewunmi, ta roku sabbin shugabannun siyasa su ji tsoron Allah kar sƴ ci amana.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na IIi, ya yi kira ga ɗaukacin yan Najeriya su mara wa shuwagabannin baya kuma su dage da yi masu addu'a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan gaba Nageriya zata samu zaman lafiya da kwancuyar hankali, saboda haka akwai buƙatar kowa ya sadaukarwa da hadaya.
Wasu daga cikin ƴan kasuwar da rusau ɗin Abba Gida-Gida ya ritsa da su, sun yi Sallar nafila domin neman samun ɗauki daga wajen Allah kan halin da su ke ciki.
Labarai
Samu kari