Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Shugaban ƙungiyar kwadago TUC, Festus Osifo, ya bayyana abinda Ministan Kwadago, Simon Lalong, ya gaya musu game da batin mafi karancin albashin ma'aikata.
Wani matashi ya koka a soshiyal midiya yayin da ya bayyana mafarkin da ya yi da marigayi mawakin nan na Najeriya, Mohbad. Jama’a sun yi martani a kai.
Rundunar ƴan sandan jihar Benue, ta tabbatar da samun nasarar cafke wasu manyan ƴan ta'addan da suka addabi al'ummar jihar da ayyukan ta'addanci.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa baya da niyyar shiga siyasa amma son da yake yi wa jama'arsa ya sanya tsunduma cikin siyasa.
An yi bincike kan iƙirarin da jigo a jam'iyyar PDP, Dele Momodu ya yi na cewa hukimar zaɓe ta kashe N355bn kan na'urar tantance masu kaɗa ƙur'ia BVAS.
Uwargidan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta buƙaci ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje da su dawo gida domin a gina ƙasar nan tare da su
Wasu tagwaye sun bayyana yadda suke rayuwarsu komai a tare tamkar mutum daya ne su. Suna tashi daga bacci tare, su ci abinci a tare, wanka a tare da komansu tare.
Dan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya aike da saƙon ta'aziyyarsa bayan wani babban magoyin bayansa ya riga mu gidan gaskiya.
Allah ya yi wa yaron nan mai suna debola Akin-Bright, wanda aka nemi hanjinsa aka rasa a yayin da ake masa tiyata rasuwa a yammacin Talata, 19 ga Satumba.
Labarai
Samu kari