Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Kungiyar dillalan man ferut mai zaman kanta ta kasa (IPMAN), ta lissafo hanyoyi hudu da ya kamat gwamnati ta bi domin mangance matsalar tsadar man fetur da.
Wani abun kunya ya faro a wajen wani shagalin biki lokacin da amarya ta yi kokarin mannawa mijinta kiss. Amaryar dai ta yi barin abinci a jikin mijin nata.
Dalibar da ta fi kowa samun maki a jarabawar JAMB ta bana mai suna Kamsiyochukwu Umeh, ta samu kyautar kudade har naira miliyan 2.5 daga wani kamfanin kayan.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire wato JAMB, ta sha samun dalibai da dama da laifukan buga sakamako na bogi a tsawon shekarun da ta.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta musanta zargin cewa an kashe daya daga cikin jami'anta a jihar yayin artabu da 'yan ta'adda a kasuwar Rimi a ranar Talata.
Kwamishinan 'yan sanda a jihar Kano, Muhammed Usaini Gumel, ya sanar da cewa zasu shirya wasan kwallo tsakanin dakarun 'yan sanda da tubabbun yak daban Kano.
Najeriya kasa mai tarin albarkatu kuma ta shahara a Afrika wurin kasuwanci. Hakan yasa ta mallaki wasu daga cikin manyan kasuwannin da ke samarwa Afrika kaya.
Rigima ta kaure tsakanin 'ya'yan tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom, marigayi Idongesit Nkanga, yayin da 'ya'yan matarsa ta farko suka kai karar kishiyar mahaifiya.
Wata mata ta garzaya soshiyal midiya don kokawa a kan abubuwan da ta gani a jakar makarantar diyarta mai shekaru 10. Ta saki hoton wani yaro da wasikar soyayya.
Labarai
Samu kari