Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
A karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, Gwamnatin jihar Kano ta shigar da takarda a kotun kan shari’arta da hukumar EFCC v Abdullahi Ganduje a bidiyon dala.
Wata kyakkyawar baturiya ta nuna shirinta na taimakon duk wanda ke son zama mijinta da biza. Bukatarta ya haifar da martani inda maza da dama suka nuna sha'awa.
Wata kyakkyawar budurwa ta nuna shirinta na son taimakawa duk namijin da ya zama mijinta ta hanyar mallaka masa gida, mota da miliyan 50. Tace bata son kishiya.
A. A Rano ya musanya labarin da ake yadawa cewa ya karya farashin fetur. Dama zai yi wahala a iya saida litar fetur a N400 domin bincikenmu ya nuna akasin haka.
Alkalin da ya yanke hukunci kan ba da belin Abba Kyari ya yi karin haske dangane da hukuncin. Ya ce belin ya dogara ne da hukuncin da aka yanke kan tuhumar da.
Rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biyar da ke shirin tsallakowa kasar daga Kamaru, rundunar ta ce an kashe su ne a iyakar kasar.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aike da kunshin sunayen sabbin hafsoshin tsaron ƙasa da ya naɗa ga majalisar tarayya domin tabbatar da su.
Wata babbar kotun Abuja ta ba DCP Abba Kyari beli kan naira miliyan 50 a tuhumar da ake yi masa da yan uwansa biyu na kin bayyawa hukumar NDLEA kadarorinsu.
Shugabannin likitoci sun ce tun da aka yi zama kwanaki da su ka wuce, ba a waiwaye su ba saboda NARD za ta tafi yajin-aiki idan gwamnati ba ta dauki mataki ba
Labarai
Samu kari