Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Tsohon hadimin gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya bayyana inda gwamnan ya shiga bayan an dai na jin ɗuriyarsa a jihar. Ya ce gwamnan yana birnin tarayya Abuja
Shirin da 'Yan majalisa su ke yi zai shafi Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari. Bincike-binciken da za ayi a majalisar zai shafi saida kadarorin gwamnati.
Hukumar alhazai ta sanar da barkewar gudawa a sansanin mahajjatan jihar Kano sakamakon cin abinci barkatai na Takaru a Makkah bayan kammala aikin hajji a bana.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasarar ceto mutum 30 da ƴan ta'adda suka sace a jihar Kebbi. Jami'an tsaron sun ceto mutanen ne a cikin kwana biyu.
Dazu aka ji NDLEA ta yi nasarar kamo wasu gungun mutanen da ke da hannu a fataucin kwayoyi. A wadanda ake zargi su na fataucin kwayoyi har da ma'aikatan coci
Tsohon gwamnan Zamfara, Ahmed Sani Yerima ya ce amaryarsa da aka yi ta cece kuce kan ƙarancin shekarunta a shekarun baya ta kai matakin digiri na biyu a jami'a.
Rahotanni sun kawo cewa tsohon shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), Dipo Fasina, wanda aka fi sani da ‘Jingo,’ ya bata tun a ranar Asabar 1 ga watan Yuli.
Shugabankaramar hukumar Bebeji da ke jihar Kano, Alhaji Sani Kanti Ranka, ya rasu a daren ranar Juma'a, 8 ga watan Yuli. Marigayi ya yi fama da rashin lafiya.
Yanzu muke samun labarin mummunan hadarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da yawa bayan da motoci biyu suka yi karo. Ya zuwa yanzu, ana ci gaba da bincike.
Labarai
Samu kari