Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Wani bidiyo mai tsuma zuciya ya hasko wata mutuniyar kasar Uganda da ta hadu da masoyinta da ya yi tattaki daga Amurka don ganinta a karon farko.
Sanata a jihar Benue, Titus Zam ya bayyana damuwarsa kan sansanin 'yan gudun hijira a jihar inda ya ce a yanzu haka iyayensa su na can cikin kuncin rayuwa.
Wani dattijo dan kasar Ghana ya tabbatar da cewar soyayya bata tsufa. A cikin wani bidiyo da ya yadu, an gano shi yana shawo kan budurwa domin ta amshi soyayyarsa.
Hukumar kiyaye hadurra ta ƙasa reshen jihar Kaduna ta tabbatar da faruwar hatsarin mota Gulf ranar Jumu'a a titin Kaduna zuwa Abuja, mutum 6 suka rasu.
Malamin Coci da ƙarin mutum ɗaya sun shiga hannun jami'an tsaron FCTA bisa zargin damfarar mazauna haramtattun gine-gine a babban birnin tarayya Abuja.
Dakarun sojin Najeriya sun samu nasarar gano gawar Arɗo Adamu Idris, shugaban fulanin nan da ya ɓata a watan Satumba, 2023 a hanyar koma wa gida.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ya tura gargadi ga ministan Abuja Nyesom Wike kan shirin alaka da Isra'ila kan matsalar tsaro a birnin Tarayya, Abuja.
Gwamnatin jihar Ogun karkashin shugabancin gwamna Dapo Abiodun ta bayyana cewa ta ɗauƙi sabbin malaman makaranta 1,000 kuma tana shirin ɗaukar wasu.
Atiku Abubakar ya fadi abin da bai taba fada ba, ya ce ACP na zuwa, sai aka karbe duka lasisin kamfanoninsa, ya ce ‘yan APC sun rabawa junansu kasuwancinsa.
Labarai
Samu kari