Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Gwamna Mohammed Umar Bago na jihar Neja, ya shawarci al'ummar jihar musamman wadanda suke a yankuna na karkara da su takaita yawace-yawacen da suke yi saboda.
Wasu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na jihar Ekiti, Barista Paul Omotoso yau Asabar.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar NBS ta ba da rahoton raguwar farashin gas a kasar nan idan aka kwatanta da yadda yake a watan Afrilun bana da ya gabata.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar DSS ta sako Abdulaziz Yari, tsohon gwamnan jihar Zamfara bayan shafe kwanaki a hannunsu. Ba a fadi dalilin kama shi ba.
Wani mutum da ya kai makura ya maka matarsa a gaban alkali a kotu saboda irin azabar da take gana masa yake shanyewa a gidan aurensu.Ya ce dukan tsiya take mai.
Hukumar ICPC ta musanta rahoton cewa hukumar DSS ta dira ofishiɓtaɓinda tanƙwace wasu takardun laifukan Shugaban Tinubu da wasu haɗinamansa na kusa da shi.
Wata budurwa da ta yi wa maza biyu alkawarin aure ta cika da mamaki bayan daya daga cikin masoyan nata ya bayyana a ranar aurenta, ya hana ta zuwa wajen biki.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da umarnin rushe dukkanin gidaje da gine-ginen da aka yi akan magudanun ruwa a jihar domin kaucewa sake aukuwar ambaliyar ruwa.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu 'yan sanda suka kama wata saniya da ake zaton wasu 'yan kungiyar asiri ne suka siya domin aikata barnarsu na shekarar nan.
Labarai
Samu kari