Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kotu ta yankewa wani faston Najeriya Segun Philip, da Owolabi Adeeko, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan sun kashe wata dalibar LASU, Favour Daley-Oladele.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya rabawa magidanta 13,000 kyautar kayayyakin abinci a karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Mutanen da aka bai wa.
Miyagun yan bindiga sun kai farmaki fadar basaraken Nguru, ƙaramar hukumar Aboh Mbaise a jihar Imo, sun kashe Sarki yayin da ya karɓi bakunci wani mutumi yau.
Sojojin Najeriya sun yi gagarumar nasarar kama wata babbar mota makare da makamai a jihar Ogun a yayin da ake kokarin wucewa da su zuwa jihar Anambra. Jami'in.
Bincike ya nuna cew an ƙara tashin farashin litar man fetur daga N539 zuwa samanda N600 a birnin tarayya Abuja, an gano cewa farashin ya kai naira 617 yau.
Wasu masoya sun hadu da cikas a soyayyarsu bayan mutumin ya gano ainahin shekarun amaryarsa makonni biyu kafin bikinsu. Ainahin shekarunta 37 ba 30 da tace ba.
'Yan sandan jihar Enugu sun sanar da kama wani da ake zargin yana da hannu kan kisan da aka yi wa wani sanata mai suna Nelson Sylvester a ranar Lahadin da ta.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba farashin mai zai karye yayin da dillalan man fetur suka fara shigo da man cikin Najeriya don wadatuwar shi
Sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu Abubakar, ya nada Alhaji Ahmad Abubakar Walama a matsayin sabon Sarkin Malaman Gombe’ kuma daya daga cikin masu nada sarki.
Labarai
Samu kari