Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Wanda jarumar Nollywood Temitope Osoba za ta aura ya yi zargin cewa ta rasu a ofishin ’yan sanda a, Legas, yana mai musanta cewa ciwon kansar nono ne ya kashe ta.
Gwamnatin tarayya ta sake nada Sunday Adepoju awanni bawan an kore shi daga kujerarsa. Shugaban NIPOST din ya koma ofis, yana cewa Bola Tinubu ya maida sa.
Miyagun ƴan bindiga sun halaka mutum uku a wani sabon hari da suka kai a ƙaramar hukumar Logo ta jihar Benue. Al'ummar yankin sun buƙaci gwamnati ta kai musu ɗauki.
An tabbatar da ‘Yan majalisar wakilan tarayya da Sanatoci da ke ofis za samu sababbin motocin Toyota Landcruiser da Prado na kusan Naira biliyan 50.
An bayyana yadda shugaban 'yan sandan Najeriya zai tafi kasar turai domin koyon yadda za a yaki 'yan ta'adda ta hanya mai sauki kuma ta zamani a wannan shekarar.
Jama'a sun shiga mamaki bayan gano yadda budurwa ta kammala digiri mai dauke da taragon da babu kamarsa a wannan zamani da ake karatun boko da wuya
Wata budurwa ta bayyana yadda ta tashi kan samari da wani nau'in kitso mai sauki kuma na gargajiya da mata ke yi tun zamanin baya can ba yanzu ba.
An bayyana yadda aka yi jana'izar mahaifiyar tsohon shugaban majalisa Lawan bayan da ta rasu jiya Asabar bayan gajeriyar rashin lafiya da ta yi kwanan nan.
Wata matar aure yar TikTok ta gwangwaje mijinta da kyaututtuka na miliyoyin naira, matar ta cika da murna yayin da ta baje kolin kayayyakin da ta siya masa.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu ahali suka shiga tashin hankali bayan da aka bayyana aukuwar wani hadarin mota da ya auku a wani yankin Legas.
Labarai
Samu kari