Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Ƴan ta'addan mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun sha kashin su a hannu bayan jiragen yaƙin dakarun sojin saman Najeriya sun yi musu luguden wuta jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadarin Daji sun samu nasarar ceto ɗaliban jami'ar gwamnatin tarayya Gusau (FUGUS) da ke jihar Zamfara da aka sace.
Rundunar ƴan sandan jihar Ogun ta tabbatar da cafke wasu ɓarayi da ake zargi da aikata laifin sace rawanin wani babban basaraken gargajiya a jihar Ogun.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana kuɗin fansan da ƴan bindiga suka ƙarba kafin su sako ɗaliban jami'ar jihar da suka yi awon gaba da su.
Ƴan bindiga sun sake kai farmaki cikin tsakar dare a jami'ar gwamnatin tarayya ta Gusau (FUGUS) da ke jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ɗalibai guda biyu.
Duk da alwashin daina karbo bashi, gwamnatin Bola Tinubu ta na bin bankin duniya domin ta ci bashi. Tinubu ya na so ya karbo $400m da za a raba a gidajen talakawa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta cafke wasu mutane shida kan zargin yunkurin sace taragon jirgin kasa a Maiduguri babban birnin jihar a yau Asabar.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kan wata motar bas ta fasinja a jihar Benue inda su ka yi ajalin mutum daya tare da raunata wasu mutane guda biyu a wani sabon hari
Majalisar wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta kafa hukuma da za ta kula da kuma kayyade farashin kayayyaki a kasar yayin da ake cikin matsi a Najeriya.
Labarai
Samu kari