Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya da ta ki amsa tayin auren saurayinta na shekaru takwas ta sanar da dalilinta na kin amsa tayinsa a cikin hawaye dumu-dumu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dawo gida Najeriya yayin da rikicin da ya dabaibaye APC mai mulki ya kara kamari kuma shugabanta, Abduallahi Adamu ya yi murabus.
Wata matashiya yar Najeriya ta haddasa cece-kuce bayan ta nunawa duniya matashin saurayi wanda ta yi ikirarin cewa masoyinta ne. Ta ce babu ruwanta da shekaru.
Majalisar dokokin jihar Osun ta amince da kudirin sauya sunan jihar Osun daga 'State of Osun' zuwa asalin sunan da kowa ya sani wato 'Osun State' ranar Litinin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta rade-radin da ake ta yadawa kan cewa ta ba da umarnin janye jami'anta daga 'yan siyasa. Rundunar ta ce labarin ba.
Wata budurwa ta shiga wani yanayi bayan ta biya N500,000 na haya, ashe ba ta sani ba mai gidan ya siyar da gidan ya bar kasar da kudadenta, ta nemi mafita.
Gwamnatin jihar Abiya karkashin jagorancin Alex Otti, ta bankaɗo badakalar ma'aikatan bogi 2,300 kuma kawo yanzu ta tara kuɗi kimanin miliyan N200m a asusu.
Benue - Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka rayukan mutane 6 a yankun ƙaramar hukumar Ushongo da ke jihar Benuwai ranar Lahadi da daddare.
Mataimakin shugaban ƙaramar hukumar Akure ta arewa a jihar Ondo, Anthony Adebusole, ya kwanta dama kwanaki uku bayan shugaban ƙaramar hukumar ya kwanta dama.
Labarai
Samu kari