Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Rundunar sojoji a jihar Plateau ta ce ta kama shanu da awaki fiye da dubu daya da ke gararanba a gonakin mutane tare da yi musu barna a karamar hukumar Mangu.
JIhohi biyar ne hukumar kididdiga ta kasa (NBS), ta bayyana cewa sun fi kowace jiha a Najeriya sayen kayayyakin abinci da tsada. Cikin jihon akwai jihar Kwara.
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta dauki mummunan mataki a kan kungiyoyin 'yan kasuwa dake kara farashin kayayyaki da na masarufi babu gaira babu dalili a Najeriya.
Wani batun ƙarya na yawo a soshiyal midiya cewa Shugaba Bola Tinubu ya naɗa tsohon soja Manjo Dr. Hamza Al-Mustapha a matsayin shugaban hukumar tsaro ta DSS.
Wani matashi da ya arce da wata mota ta naira miliyan 55 a kwanakin baya a Abuja, ya bayyana cewa ba da nufin sata ya dauki motar ba. Ya ce kawai dai ya tafi.
Wani magidanci a birnin tarayya Abuja, Raphael Chima, ya nemi Kotun kwastumare mai zama a birnin tarayya ra raba aurensa da Joy saboda bata kaunar zaman lafiya.
An kama wani matashi da ake zargin ya shake wuyan mahaifiyarsa har lahira a karamar hukumar Ijebu-Ode da ke jihar Ogun, an tabbatar cewa matashin na shan kwaya.
Biyo bayan sanar da ranar Laraba, 19 ga watan Yuli a matsayin ranar 1 ga watan Muharram na shekarar 1445, jihohi irin su Sokoto, Ƙebbi, Osun duk sun bada hutu.
Gwamnna jihar Zamfara Dauda Lawal Dare ya sanar da ranar Laraba, 19 ga watan Yuli, a matsayin ranar hutu a jihar domin murnar zagayowar shekarar musulinci.
Labarai
Samu kari