Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya bayyana ranar Laraba, a matsayin ranar hutu saboda murnar shigowar sabuwar shekarar musulunci ta 1445 bayan Hijirah.
Wata mummunar gobara wacce ta auku a fadar mai martaba sarkin Daura ta janyo asarar kayayyakin miliyoyin naira. Babu asarar rai a gobarar ta ranar Litinin.
Za ayi binciken nade-naden mukaman da Muhammadu Buhari ya yi a ofis. ‘Yan majalisa sun tattago aiki, kwanaki da rantsar da su, sun fara yin bincike na musamman.
Kungiyar ƙwadago ta ƙasa ta yi fatali da ƙarin kuɗin man fetur da aka yi inda tace sam hakan ba abinda ƴan Najeriya za su amince ne da shi ba ne kwata-kwata.
Tsohon shugaban ma'aikatan jihar Imo, Uche Nwosu ya shawarci Bola Tinubu akan rabon kudaden tallafi inda ya ce ya kamata kudin su kai N30,000, don isa ga kowa.
Gwamnatin jihar Ribas karƙashin jagorancin gwamna Fubara ta soke takardun ɗaukar aikin da aka raba wa sabbin ma'aikata 1,700 a jami'ar Ignatius Ajuru, Patakwal.
Kamfanin mai a Najeriya, NNPC ya bayyana cewa tashin farashin man ya faru ne dalilin 'yan kasuwa ba wai don rashin wadataccen mai din ba ne kamar yadda ake zato
Bayan kara tsadar litar man fetur, layin ababen haea ya cika gidajen mai maƙil musamman waɗanda ba su kara farashi ba har kawo yanzu a Kano da birnin Abuja.
Hukumar gidajen yarin Najeriya ta ce akalla fursunoni biyar ne suka kammala digiri a gidan gyaran hali na Kuje da ke birnin Tarayya Abuja yayin zamansu a gidan.
Labarai
Samu kari