Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a tsakanin jama’a bayan an gano ta tana dafa taliya da lemun mirinda da sukari. Ba a san dalilinta ba.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ƙara tabbatar wa yan Najeriya cewa gwamnatinsa zata bada fifiko wajen dawo da zaman lafiya a tsaro a ƙasa.
Hukumar EFCC ta kai ƙarar tsohuwar ministar sufurin jiragen sama, Stella Oduah da wasu 8 bisa tuhumar haɗa baki da wawure kuɗin gwamnati da suka kai N7.9bn.
Sheikh Tijjani Yusuf Guruntum yana neman hukuma tayi wa Abdulaziz Dutsen Tanshi adalci wanda yake daure tun da ya ce ba a neman taimakon kowa sai Allah SWT.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano, Muhammad Gumel ya ce jami'ansu sun bazama neman makera a jihar da ke kera wukake ga masu aikata laifuka ke amfani da su.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fara yunkurin sauƙaƙa wa yan Najeriya radaɗin da suke sha sakamakon cire tallafin man fetur, wanda ya haddasa tashin farashi.
Majalisar Tattalin Arziki (NEC) ta ce ko wace jiha za ta raba kudaden cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ga al'ummarsu da hanyar amfani da rijistar jama'a.
Gwamnatin Kaduna karƙashin shugabancin gwamna Malam Uba Sani ta tabbatar da bullar cutar Diphtheria watau Mashaku a wasu kauyukan yankin Kafanchan, Kaduna.
Cibiyar Koyar da Fasahar Sufuri a Najeriya ta bayyana shirin ta na mayar wa mutane motocinsu amfani da Gas madadin man fetur ganin yadda farashin man ya yi sama
Labarai
Samu kari