Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya yi martani a kan zargin da ake yi cewa ya bai wa Isra’ila goyon bayan Najeriya a kan Falasdinu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan sabon shirin ba almajirai mahaddata Al-Qur'ani tallafin yin karatun zamani a jihar Kano.
Ƴan ta'addan Boko Haram ɗauke da makamai sun kai farmaki kan gidan jami'an hukumar kwastam a jihar Yobe. Ƴan ta'addan sun halaka jami'i ɗaya a yayin harin.
Tsohon hadimin tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya binciki tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari.
Yekini Nabena, tsohon mataimakin kakakin APC na kasa, ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu da jami’an tsaro da su kamo Sheikh Ahmad Gumi kan furucinsa game da Wike.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan wasu matafiya mutum bakwai a jihar Osun. Matafiyan sun mutu ne bayan motarsu ta fada rami.
Tsohon mai magana da yawun da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, ya yi tsokaci kan yadda tsohon Shugaba Buhari ya lalata ƙasar nan.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuno wani mutum ya dage yana zuba gulma kuma ya haddasa cece-kuce. Mutane sun ce sun zata farfadiya ce da shi.
Bayan dogon lokaci tana tsare a hannun ƴan bindigan da suka yi garkuwa da ita, wata ƴar bautar ƙasa ta samu ƴancinta daga hannun miyagu a jihar Zamfara.
Labarai
Samu kari