Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Gwamnatin Birtaniya ta na so a karbe $129m daga asusun ‘dan siyasar Neja-Deltan, James Ibori. Ana shari’a yanzu a kotun Landan tsakaninsa da kasar Birtaniya.
Yayin zaman sauraron shari'ar Tukur Mamu a ranar Juma'a. 21 ga watan Yuli, Mai shari'a Inyang Ekwo ya bukaci duk wanda shari'ar bata shafe shi ba da ya fita.
Hukumar gudanarwa ta jami’ar Usmanu Danfodiyo ta sanar da dage jarabawarta na zangon karatu na farko kan rashin biyan kudin makaranta daba bangaren dalibai.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta umarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya biya diyyar N2m ga wasu mutane biyu da aka rusawa muhalli ba bisa ka'ida ba.
NULGE, kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi a Najeriya ta yi Allah wadai da halin ko in kula da gwamnatocin jihohi ke nuna wa mambobinta game da albashinsu.
Betty Akeredolu, Matar Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo ta garzaya soshiyal midiya domin murnar cikarsa shekaru 6. Ta saki hotonsa daga gadon asibiti.
Hukumar FIRS ta kafa sabon tarihi, gwamnati ta karbi harajin Naira Tiriliyan 5 a rabin shekara, an tara fiye da Naira Tiriliyan 5 daga Junairu zuwa karshen Yuni
Najeriya na fuskantar barazana na rasa kambun kasancewa na daya a karfin arziki a Afirka bayan Egypt ta sako ta a gaba yayin da ta samu karuwa da kashi 12.3.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo kuma ɗan majalisar wakilan tarayya,Honorabul Marcus Onobun, ya yi hatsari mai muni a hanyar koma wa birnin Abuja.
Labarai
Samu kari