Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
An bayyana fargaba kan abin da zai iya faruwa da jarirai a yankin Gaza tun bayan fara farmakin Isra'ila a wannan watan. An ce da yawan jarirai a Gaza za su mutu.
Gwamnan jihar Borno ya haramta barace-barace da zaman banza a jiharsa a cikin wata sanarwar da ta fito daga gidan gwamnati a karshen makon nan da muke ciki.
Wani dan Najeriya ya tarbi budurwarsa baturiya a filin jirgin sama yayin da ta iso Najeriya domin ganinsa. Mutane da dama sun mato kan kyawu da kuruciyar matashiyar.
Rahotanni sun kawo cewa hukumar da ke kula da tabbatar da ingancin Makarantun Jihar Kaduna (KSSQAA), ta rufe makarantar Al-azhar da ke Zaria kan zargin kisan dalibi.
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, Farfesa Attahiru Jega ya ba da shawarar soke nadin shugaban hukumar da shugaban kasa ke yi don gudun zargi.
Yan sandan kasar Saliyo sun cafke wani dan Najeriya da ake nema ruwa a jallo, Nnanyereugo Best, a wani gidan rawa bisa laifin kashe budurwarsa Augusta Osedion.
Yanzu muke samun labarin yadda aka kame wasu tsagerun da ake zargi da kashe wata mata mais hekaru 58 a wani yankin jihar Gombe da ke Arewa maso Gabas.
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da rufe wasu coci-coci da masallaci har ma wuraren tarurruka saboda yawan damun jama'a da su ke da kara a yankunan.
Wasu malaman addinin Musulunci sun fille kan wani mutum a jihar Oyo, wadanda ake zargin yanzu haka su na hannun jami'an 'yan sanda da ke jihar ana ci gaba da bincike
Labarai
Samu kari