Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Wata yarinya da ta bar iyayenta don rayuwa da saurayinta a daji ta yi fice a soshiyal midiya. Wasu mutane da suka tausaya mata sun mata wasu yan tambayoyi.
Shahararriyar jarumar finafinan kudancin Najeriya, Eniola Badmus, ta nuna cikakken goyon bayanta ga cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi, inda ta ce.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja mai zama a Maitama ta kori buƙatar da hukimar DSS ta shigar tana neman a bata damar ci gaba da tsare dakataccen gwamnan CBN.
Miyagun ƴan bindiga sun jami'an tsaro na sojoji mutum bakwai a wata musanyar wuta da suka yi a jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun kuma halaka manoma 22 a harin.
Tsohon ministan Buhari, Lai Mohammed ya samu matsayi inda aka nada shi mai ba wa babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya a bangaren yawon bude ido shawara.
Jirgin saman Max Air dake jigilar Alhazan Najeriya daga ƙasa mai tsarki ya maƙale a jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da wasu sojoji suka yi a ƙasar ta Nijar.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya duba halin matsin da ake ciki a ƙasa inda ya gwangwaje ma'aikata da ƴan fansho a jihar da tallafi mao tsoka.
Seyi Tinubu dan farin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce ya na da tabbacin shugaban ba zai ba wa 'yan kasar kunya ba, ya gode musu da irin hadin kai da suke ba su.
Majiyoyi sun bayyana wanda shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yake shirin gabatarwa majalisa domin ya zama Atoni Janar na tarayya kuma ministan shari’a.
Labarai
Samu kari