Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wani dan Najeriya ya koya wa budurwarsa darasi bayan ta isa wurin sa ba tare da ta sanar da shi ba. Ya kulle ta ya ki budewa, yayin da ya dungi mata bidiyo.
Wasu mutane ɗauke da bindigu sun kai mummunan hari a jihar Filato cikin dare inda suka halaka mutane 17 da suka haɗa da maza da mata. Jihar ta Filato dai na.
Mai shari'a Mrs Mary Odili wacce ta yi murabus ta musanta zargin cin hanci da rashawa da ake yi mata. Ta yi barazanar kai ƙarar masu jifar ta da zarge-zargen.
Musa Isa Salmanu, mahaifin Isa Salmanu da ya samu sakamako mafi kyau (A1) guda 9 a dukkan darusan da ya dauka ya bayyana irin gudumawar da ya bayar ga yaron.
Gwamnatin jihar Jigawa ta shirya tallafawa talakawa masu ƙaramin ƙarfi da masu ƙananan sana'o'i a jihar, domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi.
Tsohon Kwamishinan Kano ya zama babban Hadimin Abdullahi Umar Ganduje a Sakatariyar APC. Malam Muhammad Garba ya zama shugaban ma’aikata watau COS a APC ta kasa
A ranar Laraba, 9 ga watan Agusta, 2023, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata muhimmiyar ganawa da mambobin majalisar koli ta shari’a a Najeriya a Villa.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya zargi Gwamna Dauda Lawal kan rashin tabuka komai a kan harkar tsaro, ya ce ba ya neman shawarar magabatansa.
Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya bayyana irin halin da ya tsinci kansa a ciki bayan juyin mulki, ya ce babu magani sai busasshiyar shinkafa.
Labarai
Samu kari