Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Gwamna Sheriff Oborevwori ya ziyarci dattijon ƙasa kuma tsohon sakataren ƙungiyar NUPENG wanda ke kwance ba lafiya a Asibiti. ya yi alƙawarin ba shi kulawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi kira da a tsagaita wuta a yakin da ke wakana tsakanin Falasɗinawa da Isra'ila, ya nemi a bu hanyar masalaha.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin Fulani Makiyaya da yan banga a ƙasuwar Beji ta mako mako, mutum biyu sun rasu yayin da wasu ke asibiti.
Wani mai fashin baki kan al'amuran siyasa, Ofoegbu ya ce babu abin da zai dakatar da Uzodinma daga sake zama gwamnan jihar Imo. Uzodinma na neman tazarce.
Jami’an yan sanda sun kama wani da ake zargin matsafi ne, Hassan Kolawole. An gurfanar da mutumin a ranar Juma’a bayan an kama shi da sabon kokon kai.
Zaben Imo 2023, duba sunayen tsofaffin gwamnoni yayin da APC, PDP da Labour Party ke shirin fafatawa a zaben gwamnan jihar Kudu maso Gabas a ranar Asabar.
Shahararren dan kasuwa a Arewacin Najeriya, Alhaji Aminu Baba-Kusa ya ba da kyautar makeken fili don fadada masallacin Al-Noor da ke birnin Abuja.
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta Najeriya ta yanke hukuncin hana kungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC shiga yajin aikin da ta tsara farawa daga ranar 14 ga watan Nuwamba.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bayelsa ta tarwatsa mata ma su zanga-zangar neman cire kwamishinan 'yan sanda a jihar, Tolani Alausa daga mukaminsa kafin zabe.
Labarai
Samu kari