Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta daure wata mata kan zargin cizon mai musu sulhu yayin da su ke fada, Alkalin kotun ya bukaci ta biya Naira dubu 500 na beli.
Wani matashi dan Najeriya ya bayyana cewa an biya shi zunzurutun kudi na miliyoyin naira bayan ya rikide ya koma tamkar wata mace a cikin wani bidiyon waka.
Malaman addinin musulunci a jihar Legas, sun koka kan yadda gwamnan jihar Sanwo-Olu, ya mayar da musulmai a jihar saniyar ware ta hanyar ƙin ba su kwamishinoni.
Sanatan Kano ya tallafawa yara 200 da kudin makaranta a sakamakon karin kudin jami’a. Rufai Hanga ya dauki dawainiyarsu ne domin ganin yadda aka kara kudi.
Katobarar da shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi na kan batun turawa sanatoci kuɗin shaƙatawa na ci gaba da tunzura ƴan Najeriya sosai.
'Yan ta'adda sun hallaka wani shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Ibrahim H. Musa da aka fi sani da Albanin Kuri a cikin gidansa da ke birnin Gombe.
Babban sufeton 'yan sandan Najeriya Olukayode Egbetokun, ya bai wa jami'an hukumar sabon umarni dangane da rufe iyakokin Najeriya da Nijar da aka yi biyo bayan.
Fasto Iginla na cocin Champions Royal Assembly ya bayyana wani sabon hange da ya yo a kan Shugaba Tinubu da sauran shugabannin a ƙasar nan. Ya yi maganar bore.
Kamfanonin siminti na Dangote da BUA sun bayyana cewa sun kashe Naira biliyan 205 kan siyan man fetur a cikin watanni shida na shekarar 2023 saboda cire tallafi
Labarai
Samu kari