Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, zai ƙara wa ma'aikata albashin wata ɗaya domin su yi shagulgulan bikin kirsimeti da sabuwar shekar mai kamawa.
Rabaran Mathew Kukah, ya bayyana a ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba, cewa sukar gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da yake yi ba wai na kashin kai bane.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi ikirarin cewa tsohuwar Gwamnatin da ta sauka ta yi wasa a sha'anin tsaron ƙasa.
Dakarun soji da ke atisayen Safe Heaven (OSH) sun samu nasarar cafke wanda ake zargi da kashe Sarkin Fulani a jihar Filato. An kama shi a gidan kallon kwallo a Legas
Daya daga cikin manyan lauyoyin tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya, Mista Godwin Emefiele, ya tabbatar da sakin wanda yake karewa ranar Alhamis.
Babba Bankin Najeriya, CBN ya yi karin haske kan wa'adin karbar tsoffin takardun kudade a kasar, ya umarci bankuna su ci gaba da bayar da tsoffin kudaden.
Ya kamata Gwamnan CBN ya janye sabbin takardun kudi da tsohon Gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya kawo, domin za su jawo babban asara, cewar Ayodele.
Gwamnan jihar Rivers, Fubara ya yada makaman yakinsa, yayin da ya hadu da Wike a wani taro a jihar. Fubara ya ce lokacin rikici a tsakaninsu ya kare.
Gwamna Lawal Dauda na jihar Zamfara ya jagoranci taron majalisar tsaron jihar inda ya buƙaci hukumomin tsaro su tashi tsaye kuma su ƙara dankon haɗin kai.
Labarai
Samu kari