Gwamnan Gombe Muhammadu Yahaya ya ce gwamnatinsa za ta fara aiwatar da shawarwarin kwamitin da ya yi nazari kan gyaran ilimin firamare da fasaha a jihar.
Gwamnan Gombe Muhammadu Yahaya ya ce gwamnatinsa za ta fara aiwatar da shawarwarin kwamitin da ya yi nazari kan gyaran ilimin firamare da fasaha a jihar.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Rahotanni sun bayyana yadda wasu 'yan siyasa su ka yi awon gaba da jami'an hukumar zabe da wasu takardun da ake rubuta sakamakon zabe a jihar Imo.
Babban sufeta janar na ƴan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya bayar da umarnin a gudanar da bincike kan dukan da aka yi wa shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa.
DSS suna ta sintiri a rumfar zaben da ake tsammanin Dino Melaye zai jefa kuri’arsa a yau bayan an samu ma’aikatan tattare da takardun da aka rubuta sakamako.
Jam'iyyar PDP ta lashe zabe a akwatin farko da aka fara sanar da sakamakon zabensa a jihar Imo. Wannan nasarar, tuni dan takarar gwamnan jihar na PDP ya hasasho ta.
Mace ta farko da ta zama Manjo Janar a Najeriya, Aderonke Kale mai ritaya ta riga mu gidan gaskiya ta na shekaru 84 a duniya a birnin Landan da ke Ingila.
Mutane su na ta tofa albarkacin bakinsu ganin yadda ake ta ruwan mukamai ba. Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da nade-naden mukamai a gwamnatinsa.
Dan majalisar tarayya na APC, Yusuf Gadgi ya bayyana cewa akwai lokacin da zai zo zasu tambayi Asiwaju ina aka kai makudan kuɗin tallafin man fetur da aka cire.
Jami'an tsaro na ƴan sakai sun samu nasarar halaka masu garkuwa da mutane mutum huɗu a wani artabu da suka yi a jihar Kebbi bayan sun kai musu sumame.
Wasu wakilan jam'iyya sun dakatar da 'yan sanda daga yin rakiyar wasu jami'an hukumar zabe wajen kai kaya a rumfar zabe, jihar Imo. Yan sandan sun yi harbe-harbe.
Labarai
Samu kari