A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnan CBN, Folashodun Shonubi ya shaida cewa marasa gaskiya ne su ka shiga harkar canji, hakan ya jawo Dalar Amurka ta ke cigaba da hawa kan Naira a kasuwa.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a jihar Legas ta sanya ranar 15 ga watan Agusta domin sauraron ƙararrakin da gwamnatin tarayya da Emefiele suka shigar.
Malam Muhammadu Sanusi ya yi wa ‘yan jarida jawabi bayan zamansa da Bola Ahmed Tinubu, a cewarsa dole sai an samu mafitar da za tayi wa Nijar da Najeriya aiki
A yanzu rokon Allah (SWT) ne kadai zai iya rike Dalar Amurka. Mutane su na neman Dalar Amurka ido rufe amma babu isassun kudi bayan kawo sabon tsarin nan CBN.
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana, ya tofa albarkacin bakinsa game da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar, da kuma yawaitar.
Tsohon kakakin jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Timi Frank ya yi sabuwar fallasa inda ya bayyana maƙudan kuɗaɗen sanatoci suka samu domin hutun su.
Jami'an 'yan sanda sun cafke wasu mutane uku da ake zargin sun hallaka jami'in dan sanda a kauyen Konkiyel cikin karamar hukumar Darazo da ke jihar Bauchi.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN), ta nuna rashin goyon bayanta ga matakin amfani da ƙarfin soji da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke shirin yi a kan Nijar.
Wata budurwa ta garzaya dandalin soshiyal midiya don yin korafi bayan mai gidan da take haya ta garkame mata kofa saboda kudin wuta. Kwananta 4 kacal da tarewa.
Labarai
Samu kari