Gwamnan Gombe Muhammadu Yahaya ya ce gwamnatinsa za ta fara aiwatar da shawarwarin kwamitin da ya yi nazari kan gyaran ilimin firamare da fasaha a jihar.
Gwamnan Gombe Muhammadu Yahaya ya ce gwamnatinsa za ta fara aiwatar da shawarwarin kwamitin da ya yi nazari kan gyaran ilimin firamare da fasaha a jihar.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wata mata ta ja hankalin mutane da dama a TikTok bayan ta saki bidiyon wani halitta da ta gani a cikin dakinta. Bidiyon ya yadu a dandalin soshiyal midiya.
An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a birnin Abuja sakamakon matsalar da aka samu a lokacin da wani jirgi ya sauka amma bai samu ta sauki ba.
Tsohon gwamnan jihar Ribas ya bayyana cewa, dama ya habgo Dino Melaye ba zai lashe zaben da aka gudanar a jihar Kogi ba. Ya ce dama Dino bai dace ba.
An bayyana Ododo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kogi da aka gudanar a jiya Asabar, wanda har yau ake kirga kuri'un.
Shugaban kasa Tinubu zai yi Umrah a kasar Saudiyya bayan halartar wani taron zuba hannun jari da aka yi kan matatun man Najeriya da yadda za su gyaru.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ministan Tinubu ya bayyana irin kokarin da ya yi wajen ciyar da fannin tsaro a Arewa gaba, ya fadi dalilinsa masu kyau.
'Yan ta'addan Arewa maso Gabas sun gamu da tsaiko yayin da aka farmake su da kuma lalata motocin bindigarsu da suke shirin aikata barna a jihar Borno.
An bayyana yadda motocin da Saudiyya ta tura Gaza suka isa yankin a kokarin kai tallafi kasar da ke fama da addabar yakin Isra'ila a cikin 'yan kwanakin nan.
Shahararren dan wasan kwaikwayo a Arewacin Najeriya, Alhaji Usman Baba Pategi wanda aka fi sani da Samanja mazan fama ya riga mu gidan gaskiya a jiya.
Labarai
Samu kari