A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Al'ummar garin Zaria ta jihar Kaduna sun shiga tashin hankali yayin da rufin babban masallacin garin ya ruguzo yayin da masallata ke tsaka da Sallar la'asar.
Wani dan Najeriya wanda ya kasance Musulmi daga jihar Adamawa ya fada tarkon son wata baturiya kirista daga Norway kuma sun yi aure duk da banbancin al’ada.
Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.
An tabbatar da cewa kowane sanata daga cikin sanatoci 109 na majalisar dattawa ya samu N2m a matsayin kuɗin hutu wanda ya fara a ranar Litinin har zuwa Satumba.
Najeriya ta rasa matakin farko a jerin kasashe mafi samar da mai a Nahiyar Afirka, ta sauko mataki na uku bayan Libya ta kasance na daya da ganga 1,173m a rana.
Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta goyi bayan kungiyar ECOWAS kan matakin soji da ta dauka a kan Jamhuriyar Nijar bayan hambarar da Mohamed Bazoum a karagar mulki
Wani matashi da ke zama a Turai da biyan kusan to £2,000 a matsayin kudin haya duk wata ya baje kolin karamin gidansa. Mutane sun sha mamakin abun da yake biya.
Wani dan bautar kasa da ke hidimarsa a jihar Osun ya bayyana abun da ya yi bayan ya samu an tura naira miliyan 20 zuwa asusunsa bisa kuskure. Ya mayar da shi.
Wani hadadden likita ya dauka hankali a soshiyal midiya bayan tsantsar kyawun da Allah ya yi masa ya zautar da yan mata. Sun nemi sanin a inda asibitinsa yake.
Labarai
Samu kari