Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Meram Indimi, diyar babban attajirin Najeriya Alhaji Muhammed Indimi, ta amarce da hadadden angonta wanda ya kasance dan kasuwar kasar Turkiyya, Yakup Gundogdu.
Yayin da ake ci gaba bayyana abubuwan da gwamnati ta mallaka, akwai kamfanoni da CBN ya mallaka sabanin sanin mutane. Mun kawo muku jerin kamfanonin a kasa.
A jerin da muka tattaro muku jami'o'i ne guda 10 da za ku iya karatu kyauta a kasar Amurka. Mun tattaro muku abin da ya kamata ku sani game da wadannan jamai.
Aliko Dangote ya sake karbar matsayinsa na farko a teburin masu kudin Nahiyar Afirka bayan doke dan Afirka ta Kudu, Johann Rupert da kudi Dala biliyan 10.9.
Jami'an hukumar kwastam a jihar Ogun, sun yi nasarar kama buhunan shinkafa 'yar ƙasar waje da aka ɓoye harsasan bindiga da yawansu ya kai 1,245. Hukumar ta.
Litar man fetur ya na shirin sake tashi daga N620 zuwa N720 a gidajen man Najeriya. Tashin Dala zuwa kusan N950 a kasuwar canji zai shafi farashin gidajen mai.
Najeriya ta zama ƙasa ta uku a cikin jerin ƙasashen nahiyar Afirika da ake yin Turanci mai kyau. Haka kuma Najeriya ta zo ta 28 a jerin na ƙasashen duniya.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana cewa shugaban jam'iyyar ta kasa, Abdullahi Ganduje ba zai hana Rabiu Kwankwaso shigowa jam'iyyar ba don ci gaba ake nema.
Wasu matasa matsafa sun yi ajalin wani Fasto mai suna Dada Itopa a cikin gonarsa bayan sun yi basaja cewa su leburori ne a jihar Ondo, sun sari matarsa da adda.
Labarai
Samu kari