Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Rundunar 'yan sanda ta samu nasarar cafke wani barawon shanu tare da kwato shanu uku da aka sace a karamar hukumar Kiyawa, jihar Jigawa. Rundunar na ci gaba da...
Dakarun sojin Najeriya sun samu nasarar ceto akalla mutane 189 da masu garkuwa suka sace, tare da kama 'yan ta'adda 122 a cikin kwanaki bakwai...
Wata mata wacce ke dauke da dabbare-dabbaren baki a fuskarta ta yadu bayan ta ba da labarin abun da ya haddasa mata haka. Jama’a sun tausaya mata a sashin sharhi.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta tabbatar da nasarar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi a zaben gwamna da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris.
An rasa rayuka da dama da kuma dukiyoyi bayan haddasa fada da 'yan bindiga suka yi a tsakanin kauyuka da dama a karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto.
An ga abin mamaki wajen shari'ar zaben gwamnan Nasarawa da aka yi satar waya. Tsohon Minista Maku ya shiga kotun zaben Gwamna, ya fito babu wayar salularsa.
Rundunar yan sanda a jihar Kaduna ta tarwatsa wani zanga-zangar goyon bayan Falasdinu da mambobin kungiyar yan uwa Musulmai na Shi'a suka shirya.
Hukumar Tsaron Farin Kaya, DSS ta gurfanar da Husseni Isma'il da ake zargi da kai harin bam kan babban masallacin Kano a shekarar 2014, mutane 81 sun mutu.
A ranar Alhamis, 16 ga watan Nuwamba ne, gwamnatin jihar Kaduna za ta birne gawarwakin wasu mutane 60 da ba a san ko su wanene ba a makabartar Musulmai a Bashama.
Labarai
Samu kari