A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya bayyana wasu dalilai kwarara guda biyar da ke jawo juyin mulki a Nahiyar Afirka ta Yamma, daga cikinsu akwai matsalar tsaro
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa (NEMA), ta fitar da bayanai dangane da ambaliyar ruwa a bana. Hukumar a cikin wani rahoto da ta fitar, ta ce jihohi 19 na.
Rundunar ƴan sanda ta samu nasarar cafke wani jami'in hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA), wanda ake zargi da safarar ƙwayoyi a jihar Legas.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mutum guda daya tare da sace wasu mutane bakwai ciki har da dan sarkin Bungudu da ke jihar Zamfara a safiyar yau Litinin.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga jami'an 'yan sandan jihar da su ƙara ƙaimi wajen yaƙi da dabanci, fashi da makami da kuma masu ƙwacen waya.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi APC da Shugaba Tinubu da son yin amfani da rikicin juyin mulkin Nijar domim sanya dokar ta ɓaci a Najeriya.
CBN ya rika biyan alawus na fiye da N100bn ga ma’aikata a kasar da ake karbar albashin N38, 000. Ma’aikata sun lakume alawus da bashin Biliyoyi daga 2016-22
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
A karshen mako ne aka bayyana yadda El-Rufai, dansa ya samu damar angwancewa a Abuja. Amma, an ce mahaifinsa bai samu damar halarta ba saboda wasu dalilai.
Labarai
Samu kari