Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi sanadiyyar salwantar da ran wata matar aure a jihar Sokoto bayan sun buɗe wa motar su wuta. Matar da jaririyarta da direba sun rasu.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya amince da biyan kudi har naira dubu 25 ga ma'aikatan jihar yayin da ya yi alkawarin dubu 100 a matsayin mafi karancin albashi.
Miyagun ‘yan bindiga su ka shiga Kujama, a nan su ka yi awon gaba da wani basarake, akwai ‘yan sandan da aka bindige da su ka yi kokarin dakile harin ‘yan bindiga.
Jihar da aka fi tsadar kayan abinci ita ce jihar Kogi, da kaso 42%, sai kuma jihar da kayan abinci ke da sauki ita ce jihar Kebbi, da kaso 25%, Legit ta yi nazari.
Shugaban NLC ya zo Jihar Imo ne su na kus-kus da zabe, Gwamna Hope Uzodinma ya ce siyasa ya shigasa, shiyasa aka laka masa dukan shiga yajin-aiki.
Matashin ya amsa laifin da ake tuhumarsa, kuma ya bayyana cewa ya kashe mahaifin ne saboda yana yawan ganinsa a mafarki. Ya ce yana zuwar masa a suffar tsuntsu.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da ran wani babban faston cocin Evengelical Church Winning All (ECWA) a jihar Kogi bayan sun karɓi kuɗin fansa.
Mawakin Hausa a jihar Kano, Abdul Kamal ya maka gidan jaridar BBC Hausa a kotu kan zargin satar fasaha inda ya bukaci diyyar kudade naira miliyan 120.
Dan majalisa mai wakiltan mazabar Gusau/Tsafe a majalisar wakilai ta kasa, Kabiru Ahmadu Maipalace, ya aurar da yan mata marayu tara a jihar Zamfara.
Labarai
Samu kari