Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Matashiya ta ja hankalin duniya bayan da ta hakura da gadon kudin da za ta samu daga iyayenta don ta auri sahibinta da suka hadu a jami’a, mahaifinta baya so.
Shugaban ƙasar Rasha Vladimir Putin ya tofa albarkacin bakinsa kan juyin mulkin jamhuriyar Nijar. Ya bukaci a bi matakai na diflomasiyya wajen warware rikicin.
'Yan sanda sun gurfanar da wata mata a gaban kotu, Blessing Udoh kan zargin ba wa hukumar bayanan karya kan cewa an yi kisan kai a jihar Legas, kotu ta daure ta
Manyan masu rarraba kayan mai masu zaman kansu sun rufe gidajen mansu saboda tsoron yiwuwar kara farashin man fetur. Ana tunanin lita za ta iya kaiwa N1000.
Gaskiya ta bayyana bayan da faifan bidiyo ke yawo cewa shugaban Amurka, Joe Biden ya ce Buhari ya mutu shekaru shida da suka wuce, bincike ya tabbatar karya ne.
Sakataren harkokin wajen kasar Amurka Anthony Blinken, ya kira shugaban Najeriya kuma shugaban ƙungiyar ECOWAS Bola Ahmed Tinubu kan shugabancin ECOWAS da kuma.
Ana ci gaba da neman wani dan Najeriya da ya bace da wata mota da ta kai Naira miliyan 23 da aka ba shi ajiye. An sa shi wanke motar ne sai baa sake ganinsa ba.
Za a ga tsadar abinci, buhun shikafa zai kuma tsada a kasuwa. ‘Yan kasuwan da ke Arewa a karkashin NACCIMA sun fara ankarar da al’umma kan halin da ake ciki
Daya daga cikin 'yan uwan marigayi Shekh Ibrahim Albanin Kuri, Dahiru Halliru ya bayyana halin da iyalansa ke ciki a yanzu bayan mutuwar malamin a jihar Gombe.
Labarai
Samu kari