Saudi Arabia, Turkiyya da Pakistan za su sanya hannu kan yarjejeniyar tsaro a Jeddah sakamakon karuwar tashin hankali da hare-hare a yankin Gabas Tsakiya.
Saudi Arabia, Turkiyya da Pakistan za su sanya hannu kan yarjejeniyar tsaro a Jeddah sakamakon karuwar tashin hankali da hare-hare a yankin Gabas Tsakiya.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
A cewar Reno Omokri, gazawar jam’iyyun LP da NNPP na hadewa da PDP zai sa shugaba Tinubu ya samu tazarce idan ya sake tsayawa takara a zaben 2027.
Gwamnan mai ci a jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana hukuncin da Kotun Daukaka Kara ta yanke matsayin "rashin adalci ga al'umar Kano", ya ce za je kotun koli.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roƙi kafatanin ƴan Najeriya su bada haɗin kai a kokarin gwamnati ke yi na yaƙi da ta'addanci a Arewa maso Yamma.
Wata mata yar shekaru 30 da ta auri mahaifin kawarta mai shekaru 87 ta magantu kan yadda suka fada tarkon son junansu a ranar farko da suka hadu. Suna da yara biyu.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa za a iya magance matsalar tsaro ne a yankin Arewa maso Gabas idan masu ruwa da tsaki sun haɗa kai.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da jin daɗin alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta sanar da cewa Musulmai za su biya N4.5m na hajjin bana 2024.
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Neja ta tabbatar da cewa fasinjoji 10 sun kwanta dama a wani sabon haɗarin kwale-kwale da ya afku a Shiroro ta jihar Neja.
Za a ji yadda ‘Yan siyasa ke ta sintiri a Aso Rock domin zama Jakadu zuwa kasashen waje. An ba Bola Tinubu shawarar wadanda ya kamata su zama Jakadun Najeriya.
Ana fama da barayi da ‘Yan bindiga a Najeriya, a haka ne wasu Sojoji sun dauke ‘dan jaridan fadar Shugaban kasa, sun yi masa fashi a Abuja a makon da ya wuce.
Labarai
Samu kari