A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Ministan ayyuka na tarayya, David Umahi, ya bayyana cewa ma'aikatarsa zata gina gada a titim Abuja zuwa Lokoja domin kawo karshen wahalhalun ambaliyar ruwa.
Bola Tinubu ya sabawa damukaradiyya muddin ya tsokano yaki da mutanen Jamhuriyyar Nijar. Idan ECOWAS su ka shiga yaki, Kawu Sumaila ya cean saba dokar kasa.
An shiga jimami kan rasuwar Farfesa Oladele Orimoogunje na jami'ar jihar Legas (UNILAG). Shugabannin jami'ar su ne suka sanar da rasuwar Farfesan a hukumance.
Am sake samun tangarɗa dangane da shari'ar dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, yayin da ba a ambato shari'arsa ba yau a kotu.
Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa kwanan nan 'yan Najeriya za su fara rokon a barsu a talaucinsu yadda aka gansu, ya ce gwamnatin da ta shude ma haka ta ce.
Gwamnan jihar Delta ya fara raba tallafi ga ma'aikata domin rage radaɗi da zafin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi tun a watan Mayu.
Fasto William Folorunso Kumuyi, shugaban cocin Deeper Christian Life Ministry, ya bayyana abinda ubangiji ya gaya masa a kan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya sha alwashin cewa da shi da dan uwansa Badaru Abubakar za su bai wa marada kunya ganin yadda ake ta cece-kuce kansu.
Rikicin shugabanci ya ɓarke a tsakanin ƴan bindiga domin neman karɓe ikon wasu ƙauyuka jihar Benue. A yayin rikicin rayukan ƴan bindiga masu yawa sun salwanta.
Labarai
Samu kari