Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Fasto a Najeriya, Mike Bamiloye ya soki wasu mata musamman Kiristoci da ke rowar jikinsu ga mazajen aurensu amma kuma su na nuna cewa su na kusa da ubangiji a coci.
Cibiyar CLE ta dakatar da Jami'ar Baze da ke Abuja saboda wasu dalilai da dama da su ka hada kammala karatun digiri a cikin shekaru uku kacal wanda ya saba wa doka.
Gwamnoni a Arewacin Najeriya sun bayyana yadda rashin tsaro ke ta'azzara ta dalilin lalacewar tituna da gwamnatin tarayya ta gina a yankunan kasar.
Babban Malmain addinin Islama ya bayyana matsayarsa game da halin da Najeriya ke ciki, inda yace akwai bukatar hadin kai da mutunta shugabanni a kasar.
Allah ya yi wa wata malamar makaranta Misis Oluwatosin Aina rasuwa a jihar Ogun bayan da ta fadi ta ce ga garinku a kusa da motarta tana kokarin zuwa asibiti.
Sheikh Tukur Sani Jangebe babban limamin masallacin Juma'a na GRA da ke Gusau, a jihar Zamfara, ya shiga buya bayan ya yi murabus daga muƙaminsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar miyagun yan bindiga a wani sumame da suka kai a maboyarsu da ke jihar Kebbi. Sun ceto mutum shida.
An samu asarar rayukan mutum takwas a wani hatsarin mota da ya ritsa da wasu motoci guda biyu. Motocin sun yi arangama ne a kan wani titin jihar Kwara.
Wani malamin addinin Musulunci ya gargadi 'yan uwa Musulmai kan tare hanya da su ke yi idan za a yi salla, ya ce wannan bai dace ba kuma shiga hakkin jama'a ne.
Labarai
Samu kari