Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wata matashiya ta ja hankalin jama’a da dama a dandalin TikTok bayan ta baje kolin sauyawar launin fatar jikinta. Jama’a sun yi martani sosai a wallafar tata.
An samu asarar mutum bakwai a wani mummunan hari da yan bindiga suka kai a wasu kauyukan jihar Plateau. Yan bindigan sun yi awon gaba da dabbobi masu yawa.
Wani magidanci ya shigar da matarsa aure a gaban kotun shari'ar musulunci da ke Kano bisa zarginta da yin aure bisa aure. Ya nemu kotu ta raba auren.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata mutum-mutumi mai aikin kula da kwastamomi ke bada abinci a gidan abinci. Jama’a sun yi martani.
Shugaban kasa Bola ya sha alwashin habaka tattalin arzikin da ke fuskantar tsadar kaya, karancin kudin shiga da rashin aikin yi a karkashin kasafin kudin 2024.
An samu asarar rayukan mafarauta 18 a yayin wani artabu da yan bindiga a jihar Taraba. Yan bindigan sun yi artabu da mafarautan ne a wani hari da suka kai.
Wasu yan bindiga sun kai hari yankin Gandu na jami'ar tarayya ta Lafia a ranar Litinin, inda suka kashe wani makanike, sannan suka yi garkuwa da mata da diyarsa.
Rundunar 'yan sanda ta ce ta samu nasarar kama wani dan takarar gwamna da wasu mutane uku kan zargin satar sama da naira miliyan 607 daga manhajar Patricia.
Yan bindiga sun kai hari kan al'ummar Dan-Honu da ke Millennium City, karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka sace sabbin ma'aurata da malamin musulunci.
Labarai
Samu kari