Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Hukumomi a kasar Indiya sun dauki matakin rufe makarantar da aka ci zarafin dalibi Musulmi wanda malamar makarantar ke umartan sauran dalibai kan dukan dalibin.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana cewa yanzu haka gwamnatinsa na kan tattaunawa da 'yan bindiga domin ganin sun ajiye makamai saboda a samu.
Jami'ar Chicago ta dauki matakin rufe manhajar 'Twitter' yayin da 'yan Najeriya ke damun su da sakwanni kan sakin takardun Shugaba Tinubu da ake cece-kuce a kai
Gwamnatin shugaban ƙasa Bola Tinubu ta sanar da shirin biyan diyyar N825m ga ƴan asalin birnin tarayya Abuja, a dalilin rushe filayensu da za ta yi a birnin.
Wata kyakkyawar yar Najeriya ta amarce da sauranyinta da suka hadu a dandalin Facebook shekara uku nan baya, ta ce suna cikin farin ciki a rayuwar aurensu.
An samu asarar rayukan ƴan gudun hijira mutum shida bayan wani ginin da su ke aune a ciki ya rufto musu. Ginin dai ya rufto ne bayan an yi ruwan sama mai yawa.
Majalisar naɗa sabon Sarki a masarautar Iseyin, ƙaramar hukumar Iseyin a jihar Oyo ta zabi Prince Olawale Oyebola a matsayin wanda zai gaji Sarki ranar Talata.
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta daure wani mutum Usaini Hamisu shekara daya a gidan kaso kan zargin satar shanu da kudinsu ya kai Naira dubu 700.
Babbar kotun jihar Kano ta dakatar da hukumomin EFCC, CCB da ICPC da ga binciken shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafen jama'a da yaƙi da cin hanci ta jihar.
Labarai
Samu kari