Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Iyalan dalibin jami'ar jihar Ebonyi da ayarin motocin gwamnan jihar Ebonyi suka halaka na neman ayi musu adalci yayin da yan sanda ke yin rufa-rufa.
Fasto Enoch Adejare Adeboye, shugaban cocin RCCG, ya bayyana yadda da kuma lokacin da yake so ya mutu yayin da yake wa’azi da yi wa taron RCCG addu’a.
Sheikh Yabo ya ce kisan masu maulidi a Kaduna ya tabbatar da cewa akwai matsala a sojin Najeriya, inda ya ce ba wannan ne karon farko na irin harin a Arewa ba.
An samu ruftawar ramin hakar ma'adanai a jihar Zamfara wanda ya yi sanadiyyar easuwar mutum uku tare da raunata wasu mutum 11. An dai hana hakar ma'adanai a jihar.
Tun daga zuwa taruka a kasashen duniya, tafiye-tafiye da sayen motocin alfarma, gwamnatin Tinubu ta kashe makudan kudade ba tare da la'akari da matsin tattali ba.
Ma'aikata da ɗaliban kwalejin koyar da aikin noma ta tarayya da ke Akura sun barke da zanga-zanga biyo bayan harin da wasu miyagu suka kai makarantar.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya amince da biyan kudin gratuti ga ma'aikatan da suka yi ritaya ko suka rasu a matakin jiha da kananan hukukomi a jihar.
Wasu miyagun yan bindiga sun buɗe wuta kan mai uwa da wani, sun halaka jama'a da dama a garin Kidandan na jihar Kaduna, mata da yara sun fara guduwa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya dauki mataki kan wani shugaban makarantar sakandire bisa zargin cin zarafin wata daliba mace yar makarantarsa.
Labarai
Samu kari