Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Wani malamin addini, Abel Tamunominabo Boma ya bayyana cewa yan Najeriya za su fuskanci makarkashiya da dama a 2024 da kuma bullar cuta kamar korona.
Fadar shugaban kasa ta yi karin haske kan wani rahoto da ke yawo na cewar CBN na shirin rufe Opay, PalmPay, Moniepoint da sauran bankunan 'online'.
Kimanin ma’aikata 450 ne gwamnatin jihar Lagas ta sallama. Legit Hausa ta tattaro cewa an sallame su ne sakamakon aikin gyara da ake yi a ma’aikatar ruwa ta jihar.
Jami’an yan sanda sun kama wani matashi dan shekaru 17 Lawali Mori kan zargin lalata da zakata a kauyen Viniklang, karamar hukumar Girei ta jihar Adamawa.
Mai alfarma Sarkin Musulmai, Sa'ad Abubakar III, ya ce ba zasu yi shiru ba har sai an yi wa al'ummar da harin jirgin sojoji ya shafa a kauyen Tudun Biri adalci.
Kotun yanki a Jos da ke jihar Plateau ta daure matashi mai suna Jemilu Bala watanni shida a gidan gyaran hali kan zargin satar Maggi da kuma sabulu.
Jarumar fina-finan Nollywood, Mercy Aigbe ta bayyana dalilin Musuluntarta inda ta ce shaukin soyayya ce ta kwashe ta bayan ta cire rai a samun kwanciyar hankali.
Babban bankin Najeriya ya gargadi yan kasuwa, bankuna da daukacin al'ummar kasar da su yi hattara domin dai wasu na nan suna yada jabun kudi a kasuwanni.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya ɗauki alkawarin cewa ba zai runtsa ba a koƙarin tabbatar da an yu wa waɗanda harin bam a ya shafa a Tudun Biri adalci.
Labarai
Samu kari