Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Shugabannin kungiyoyin NLC da TUC sun hakura da zuwa yajin-aiki. Kafin ‘yan kwadago su lashe amansu, sai da aka cin ma wasu yarjejeniya da gwamnatin Najeriya.
Jihohin Najeriya za su raba N1tr da Gwamnatin Tarayya za ta maido. Dole ne gwamnatin Najeriya ta maidawa jihohi da kananan hukumomi hakkinsu daga cikin asusun.
Atiku Abubakar ya samu takardun da yake bukata game da karatun Bola Tinubu a jami’ar CSU da za su taimaka a ruguza takarar shugaban kasar da Tinubu ya tsaya.
An bayyana labarin wani shahararren farfesan Najeriya daga jamni’ar Najeriya wanda ya fara da gwagwarmayar rayuwa amma ya ki saduda har sai da ya cimma nasara.
Jami’ar Chicago (CSU) ta fitar da takardun karatun Bola Tinubu. Lauyoyin Atiku Abubakar sun karbi takardun da su ke sa ran yin amfani da su gaban kotun koli
An janye shirin dogon yajin-aikin da ake tunani ‘yan kwadago za su shiga a fadin Najeriya. Prince Adewale Adeyanju ya tabbatar da sulhun gwamnati da NLC da TUC
Kungiyar kwadago (NLC) ta dakatar da shirinta na fara yajin aikin a fadin Najeriya a ranar Talata domin matsawa gwamnati kan ta magance wahalhalun mutane ke ciki.
Mayakan kungiyar ISWAP sun sake jikkata kungiyar Boko Haram inda suka kashe babban kwmanda mai kula da dajin Sambisa da Goza a jihar Borno, ranar Lahadi.
A jiya ne tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari Ya yi Hira ta Musamman ya na cewa matasan Nijeriya na da dalilin rashin gamsuwa da shugabanninsu.
Labarai
Samu kari