Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Domin hana shiga yajin-aiki, Gwamnatin tarayya ta karawa kowane ma’aikaci albashi. Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin kudi a kan alawus na watanni shida.
‘Yan kwadago sun hakura da zuwa yajin-aiki, an sasanta da gwamnati. Sanarwar Ministan labarai ta ce za a kai bukatun NLC da TUC zuwa wajen Bola Tinubu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce zanga-zangar ma’aikata kan tsige shugabannin hukumomi a Abuja baya damunsa domin dai abun da yake aikatawa shine daidai.
Shugaban kasa Tinubu ya amince da Karin albashin wucin gadi na N35,000 ga ma’aikata a dukkan mataki. Shugaban ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila ne ya sanar da hakan.
Shugabannin kungiyar kwadago na cikin ganawa mai muhimmanci da tawagar gwamnatin tarayya a fadar shugaban kasa gabannin shirin shiga yajin aikin gama gari.
Kungiyar kwadago ta yi kira al'ummar Najeriya da su shiga cikin tattakin neman yanci, inda ta dage cewa za ta shiga yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Talata.
Yan Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu kan hauhawan farashin gas din girki wanda ya kai N1,000 kan kowace kg bayan yan kasuwar fetur da gas sun yi gargadi.
Wata karamar yarinya da aka tsinta a bola watanni da suka gabata ta fara zuwa makaranta. Dan Najeriya da ke kula da yarinyar ne ya yi Karin bayanin a Twitter.
Gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta sake gayyatar ƙungiyoyin ƙwadago na ƙasa domin tattaunawa da kan yajin aikin da suke shirin farawa.
Labarai
Samu kari