Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Ƴan bindiga sun sake kai farmaki cikin tsakar dare a jami'ar gwamnatin tarayya ta Gusau (FUGUS) da ke jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ɗalibai guda biyu.
Duk da alwashin daina karbo bashi, gwamnatin Bola Tinubu ta na bin bankin duniya domin ta ci bashi. Tinubu ya na so ya karbo $400m da za a raba a gidajen talakawa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta cafke wasu mutane shida kan zargin yunkurin sace taragon jirgin kasa a Maiduguri babban birnin jihar a yau Asabar.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kan wata motar bas ta fasinja a jihar Benue inda su ka yi ajalin mutum daya tare da raunata wasu mutane guda biyu a wani sabon hari
Majalisar wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta kafa hukuma da za ta kula da kuma kayyade farashin kayayyaki a kasar yayin da ake cikin matsi a Najeriya.
Mun tattaro kayan da CBN za ta iya ba ‘dan kasuwa kudi domin ya kawo su. Haramcin ya shafi tumatur, masara, ganye, man gyada ko kuma takin zamani daga kasashen waje.
Gambo Haruna, wata bazawara da mijinta ya mutu shekaru shida da suka gabata bayan fama da rashin lafiya, tana sana’ar tura baro domin ciyar da yaranta shida.
Wata mata ta nuna rashin tausayi tsantsa bayan kona dan kishiyarta da dutsen guga kan zargin daukar Naira 200 a karamar hukumar Calabar da ke Kuros Ribas.
Ibrahim Abubakar, shugaban kamfanin Shariff Agric and General Service, ya shiga hannun jami'an Hukumar EFCC bayan ya kashe N57.5m da aka tura bakinsa bisa kuskure.
Labarai
Samu kari