Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano zai kashe naira biliyan 16 don gina gadojin sama guda biyu a sha tale-talen Dan-Agundi da Tal'udu da ke kwaryar jihar.
Akalla mata biyu da wani jariri ake zargin sun makale yayin da wani gini mai hawa biyu ya rufta a yankin Ebute Meta da ke jihar Legas. Sai dai an ceto mace daya.
Wata kotun majistire mai zama a Ilorin, babban birnin jihar Kwara, ta garkame wani matashi da ya kashe mahaifinsa kan yana yi masa fada ba tare da aikata laifi ba.
Wata mata yar Najeriya ta da labari mai karya zuciya na yadda mai aikinta ta wawure mata kayayyakinta. Yarinyar ta yi kokarin yin awon gaba da su aka kama ta.
Gwamnatin jihar Abia ta ce ta gano wasu likitoci da suka ajiye aiki amma har yanzu suna karbar albashi daga gwamnatin jihar. Za a dauki mataki akan su.
Wani uba ya shiga tashin hankali bayan samun labarin mutuwar dansa a jihar Kano. Malam Hafiz Gorondo ya zargi matar abokin dan nasa da caka ma dansa wuka.
Rundunar 'yan sanda a jihar Edo ta bankado wani mummunan labari inda 'yan fashi suka yi wa wata gawa fashi a cikin mota a birnin Benin City da ke jihar.
Yan Najeriya da dama sun nuna alhininsu kan mutuwar wani soja da ya hadu da ajalinsa a hanyarsa ta zuwa daurin aurensa da za a yi a ranar Asabar.
Ana sa ran shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ne babban bako a wurin taron gasar karatun Alkur'ani mai girma wanda za a fara mako mai zuwa a jihar Yobe.
Labarai
Samu kari