Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Gwamnatin Delta ta umarci jami'an tsaro su kama wadanda suka kai hari kan hadimin gwamna Simon Mudi. Solomon Dalung ya ce yana samun sauki a asibiti.
Mako daya bayan sallamar daraktoci a ma'aikatar harkokin jiragen sama, Shugaba Tinubu ya sake nada sabbin daraktoci 46 a hukumomi daban-daban a ma'aikatar.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta nemi afuwar yan Najeriya kan wahalar karancin takardun Naira, inda ta ce nan da sabuwar shekarar 2024 za a kawar da matsalar.
Hukumar yan sanda ta jihar Kano ya bayyana cewa ta gano wani shiri na kona gidan gwamnatin jihar Kano kuma ta ɗauki mataki kan waɗanda ake zargi da hannu.
Gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da matashi mai suna Musbahu Yau a gaban babbar kotun jihar kan zargin caka wa abokinsa wuka a ciki har sai da hanji ya fito.
Shehu Sani tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya ya yi magana bayan matatar mai ta Port Harcourt ta fara aiki. Tsohon sanatan ya buƙaci a gyara ta Kaduna.
Yan bindiga sun sake kai sabon kazamin hari kan jama'a yayin da ake shirye-shirye bukukuwan kirsimeti a karamar hukumar Barkin Ladi da ke jihar Filato.
Matatar mai da ke birnin Port Harcourt ta fara aikin tace danyen mai kamar yadda Gwamnatin Tarayya ta yi alkawari a watan Agusta cewa a Disamba komai zai kankama.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta naɗin alkalai 11 da zasu maye guraben da ake da su a kotun koli.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu ta saki jerin garuruwan da matafiya za su samu rangwamen kaso 50 cikin dari na kudin mota da kamfanonin sufurin da ke tsarin.
Labarai
Samu kari