Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wani mutum da ake zaton lauyan bogi ne ya je kotu kuma yak are mutane sannan ya yi nasara a kararraki 26. An yi zargin cewa ya yi wa wani lauya sojan gona ne.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo ya bayyana ɗalilinda ya sanya ya amince ya yi aiki a ƙarƙashin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin jihar Borno ta hana ayyukan hakar ma'adanai a sassan jihar duk da gwamnatin tarayya ta yi gargaɗin jihohi su daina shiga al'amuran ma'adanai.
Gwamnan jihar Gombe ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi amfani da N1.3bn da hukumar EFCC ta kwato wajen tsohon gwamna Dankwambo wajen biyan bashin kudaden fansho.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya buƙaci sabbin ƴan majalisar zartaswarsa da su jajirce tare da yin aiki tuƙuru wajen kawo cigaba a faɗin jihar.
Shugaban ƙasa, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, ya nun bakin cikinsa bisa rasuwar tsohon ministan cikin gida, Bello Maitama Yusuf, ya roki Allah ya gafarta masa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa gwmanatinsa ba z sti sulhu da ƴan bindiga ba. Gwamnan ya nuna cewa ƴan bindigan ba su mutunta alƙawari.
Wata uwa yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta nuna gagarumin sauyawar da danta ya yi. Jama’a sun mato tare da jinjina kyawunsa.
Jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya wakilci anguna 1,700 yayin ɗaura auren gata a fadar mai martaba Sarkin Kano yau Jumu'a.
Labarai
Samu kari