Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Kungiyar ASUU da shugabannin jami’a sun yi tir da tsarin da aka kawo na karbe masu kudin shigan da su ka samu, wannan zai sake jefa makarantu a tsaka mai wuya.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da muggan makamai sun halaka mutane masu yawa a wurin wani taron Mauludi a ƙaramar hukumar Musawa ta jihar Katsina.
Tsagerun 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutum uku ciki harda ƴan uwan juna a garin Bmuko, ƙaramar hukumr Bwari da ke birnin tarayya Abuja, sun nemi fansa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, a ranar Talata, 7 ga watan Nuwamba ya amince da naɗin sabbin kwamishinoni guda uku da za su yi aiki a hukumar NUPRC.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da aniyarta na aurar da 'yan TikTok na jihar. Daga cikin wadanda za a aurar harda fitacciyar 'yar TikTok, Murja Ibrahim Kunya.
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, ya kafa tarihi inda ya ɗauko mace ya naɗa ta a matsayin mataimakiyarsa ta musamman kan harkokin yaɗa labarai.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Dakta Abdu Mukhtar, kwadinetan cibiyar lafiya a ma'aikatar lafiya ta Tarayya wanda zai inganta harkar lafiya a kasar.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta sallami ɗaya daga cikin kwamandajojinta daga aiki saboda haɗa baki da yake yi da masu otal domin aikata baɗala a jihar.
Mai maganin bindiga ya yi ajalin wani mutum yayin gwada maganin bindiga a cikin daji, 'yan sanda sun cafke mutane biyu kan zargin hadin baki da kisan kai.
Labarai
Samu kari