Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Babban bankin Najeriya CBN ya rushe majalisun daraktocin bankuna hudu da suka haɗa da Titan, Keystone, Polaris da Union nan taƙe babu bata lokaci.
Yan Najeriya sun yi martani yayin da ministan Abuja, Nyesom Wike ya ci karo da abokin karatunsa na sakandare yayin wani taron siyasa a jihar Ribas.
Kimanin mutane 85 ne ‘yan bindiga suka sace a jihar Kaduna a hare-haren da aka kwashe kwanaki hudu ana kai musu. 'Yan sanda sun mayar da martani.
Game da rahotannin da ake yadawa na cewar 'yan bindiga sun sace mutane a hanyar Kaduna zuwa Abuja, rundunar 'yan sanda ta ce karya ne, an yi musayar wuta ne kawai.
Mai shari'ar Okoro, shugaban kwamitin mutum biyar na Kotun Koli ya yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adawa. Ya tabbatar da nasarar Ahmadu Fintiri.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika ta’aziyya ga iyalan Alhaji Wada Sinkin da Alhaji Hamza Abdu Farar Hula Bichi da suka rasu a kwanan nan.
An yi shekara da shekaru, babu abin da NNPCL yake samu sai asara. A shekarar da ta wuce watau 2022, kamfanin NNPC Ltd ya samu ribar fiye da Naira Tiriliyan 2.5.
A wani abin nuna godiya ta samun ilimi, wani dalibi ya ba tsohon malamin sa kyautar sabuwar a jihar Anambra. Ya kuma ba shi kyautar N100,000 ya sha mai.
Tsohon hadimi a gwamnatin Muhammadu Buhari, Sanata Ita Enang ya gurfana a gaban Babar Kotun Tarayya kan zargin bata wa tsohon gwamnan Akwa Ibom suna.
Labarai
Samu kari