Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Wata matashiya yar Najeriya ta koka a soshiyal midiya bayan ta duba cikin matashin kai da ta siya a wajen wani mallam bahaushe. Ta ce N800 ta biya ya kan shi.
Gamayyar halastattun ƙungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC sun kira muhimmin taron majalisar zartarwa NEC kan wasu muhimman batutuwa da suka taso.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi martani kan zargin da ake yi wa hukumar na cewa ta aske kan wata budurwa wacce ba 'yar jihar Kano ba kai da kwalba.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun gamu da ajalinsu yayin musayar wuta da jami'an tsaro a jihar Kogi. Hakan na zuwa ne yan kwanaki kafin zaben gwamnan jihar.
Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar Labour Party ya bayyana cewa ba za su iya hana shirin majalisar tarayya na siyo motocin N160m ga ƴan majalisu ba.
Sifeta Janar na hukumar 'yan sandan Najeriya ya sanya dokar takaita zirga-zirga a jihohi uku da za a gudanar da zaben gwamnoni nan da kwanaki hudu.
Babbar kotun tarayya da ke zama a Osogbo, jihar Osun ta yanke wa wasu mutum shida hukuncin shekaru biyar a magarkama kan damfarar tsohon kakakin majalisa kudi.
A karshen zaman SEC da aka yi, Gwamnatin jihar Kano ta amince ayi wasu ayyukan more rayuwa da cigaban al’umma a karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya karkashin Operation SAFE HAVEN (OPSH) sun yi gagarumin nasara kan yan ta'adda a samamen da suka kai Filato da Kaduna.
Labarai
Samu kari