Masu sayar da man fetur sun rage farashin fetur da har N23 kan lita a manyan matatun ajiya, yayin da gasa da karin tace mai a gida suka haifar da saukar farashi.
Masu sayar da man fetur sun rage farashin fetur da har N23 kan lita a manyan matatun ajiya, yayin da gasa da karin tace mai a gida suka haifar da saukar farashi.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Shugaban kasa Bola Tinubu da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo sun yi musabaha a karo na farko tun bayan zaben 2023 a wajen rantsar da Gwamna Hope Uzodimma.
Kingsley Chiedu Moghalu OON ya kare CBN daga masu sukar babban bankin saboda za a maida wasu ofisoshi zuwa Legas. An kuma ji APC ta taya Bisi Akande murnar cika 85/
A wani abu kamar almara, wasu 'yan daba sun farmaki asibitin Ekiti kuma sun yi awon gaba da wata gawa. Lamarin ya faru a ranar Litinin, inda suka lalata kayayyaki.
Gwamnatin tarayya ta fitar da jerin sunayen kamfanonin da suka cancanci neman kwangila daga wajen gwamnati. Kamfanonin sun mallaki inshorar ma'aikatan su.
Kungiyar al’ummar Najeriya mazauna kasar Burtaniya, sun tabbatar da rasuwar wata matashiya, Oluwaseun Bello wacce aka yi bikin kammala karatunta a kwanan nan.
Wata mummunar gobara ta halaka yan gida daya su bakwai sannan ya jefa al’ummar unguwar Tudun Wada da ke karamar hukumar Nassarawa ta jihar Kano cikin alhini.
Mai shari’a James Omotosho na babbar kotun tarayya da ke Abuja ya tura tsohon dan majalisar Kaduna, Dabo gidan yarin Kuje har sai an yanke hukunci kan belinsa.
A ranar 15 ga Junairu a shekarar 1966, sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula. An kawo sunayen mutane fiye da 20 da aka rasa a juyin mulkin sojoji a 1966.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta kama Charles Chukwuemeka Ugwuh, tsohon minista bisa zargin haɗa baki da damfarar kuɗi.
Labarai
Samu kari