A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Za a ji yadda ‘Yan siyasa ke ta sintiri a Aso Rock domin zama Jakadu zuwa kasashen waje. An ba Bola Tinubu shawarar wadanda ya kamata su zama Jakadun Najeriya.
Ana fama da barayi da ‘Yan bindiga a Najeriya, a haka ne wasu Sojoji sun dauke ‘dan jaridan fadar Shugaban kasa, sun yi masa fashi a Abuja a makon da ya wuce.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta ƙara matsa kaimi a yunkurinta na tabbatra da zaman lafiya a Arewa maso Yamma, ta halaka yan bindiga tare da ceto mutane a Zamfara.
Alkalin babban kotun tarayya da ke Abuja ya bada umurnin a tsare Godwin Emefiele, tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) a gidan yarin Kuje da ke Abuja.
Dan addinin gargajiya, Abdulazeez Adegbola, wanda ya ƙona Alkur'ani aka maka shi a Kotu ya roki ɗaukacin al'ummar Musulmai su yafe masa abinda ya yi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce, ya kamata dalibai su zama shuwagabanni masu hangen nesa, ta hanyar kauracewa shan sigari ko kuma kurbar barasa.
Rundunar 'yan sanda ta samu nasarar cafke wani barawon shanu tare da kwato shanu uku da aka sace a karamar hukumar Kiyawa, jihar Jigawa. Rundunar na ci gaba da...
Dakarun sojin Najeriya sun samu nasarar ceto akalla mutane 189 da masu garkuwa suka sace, tare da kama 'yan ta'adda 122 a cikin kwanaki bakwai...
Wata mata wacce ke dauke da dabbare-dabbaren baki a fuskarta ta yadu bayan ta ba da labarin abun da ya haddasa mata haka. Jama’a sun tausaya mata a sashin sharhi.
Labarai
Samu kari