Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Kotu da dakatar da Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun kan shirinsa na korar shugabar alkalan jihar, Mai Shari'a, Oyebola Ojo daga mukaminta a jihar.
Bayan karɓan sako daga shugaban ƙasa, Bola Tinubu, majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Aminu Maida a matsayin sabon shugaban hukumar NCC.
Dakarun sojoji na atisayen Operation Hadin Kai sun cafke wanu mutum mai ba yan ta'addan ISWAP bayanan sirri a ƙaramar hukumar Monguno da ke jihar Borno.
Wata matashiya yar Najeriya ta nunawa duniya saurayinta dan tsurut ba tare da shayin komai ba. A cewarta, mutane na iya fadin abun da suke so amma ita tana sonsa.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka Faston Cocin ECWA da suka sace tun ranar Litinin bayan an tattara an kai musu kuɗin fansa Naira miliyan ɗaya.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi sanadiyyar salwantar da ran wata matar aure a jihar Sokoto bayan sun buɗe wa motar su wuta. Matar da jaririyarta da direba sun rasu.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya amince da biyan kudi har naira dubu 25 ga ma'aikatan jihar yayin da ya yi alkawarin dubu 100 a matsayin mafi karancin albashi.
Miyagun ‘yan bindiga su ka shiga Kujama, a nan su ka yi awon gaba da wani basarake, akwai ‘yan sandan da aka bindige da su ka yi kokarin dakile harin ‘yan bindiga.
Jihar da aka fi tsadar kayan abinci ita ce jihar Kogi, da kaso 42%, sai kuma jihar da kayan abinci ke da sauki ita ce jihar Kebbi, da kaso 25%, Legit ta yi nazari.
Labarai
Samu kari