Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa fitaccen ɗan garkuwa da mutanen nan da ya ddabi jama'a, Dogo Oro, ya sheƙa barzahu a hannun jami'an tsaro yan banga.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya fitar da sabuwar sanarwa kan asusun bankunan da ba su da lambobin BVN da NIN inda ya ce za a kulle su a farkon shekarar 2024.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shahararren Fasto mai suna Kingsley Eze da abokinsa a kauyen Umuekebi da ke karamar hukumar Isiala Mbano a jihar Imo
Wasu mayaƙan ISWAP huɗu sun bakunci lahira yayin da bam ɗin da suna ɗana wa sojoji tarko da shi ya tashi da su ranar Laraba da ta gabata a jihar Borno.
Da safiyar yau ce Juma'a 1 ga watan Disamba jirgin saman sojin Najeriya ya yi hatsari inda jirgin ya tarwatse a birnin Port Harcourt da ke jihar Ribas.
Mafi karancin albashi a yau N30, 000 ne, zuwa Maris babu wanda za a biya wannan kudi.Gwamnati ta ce nan da 'yan watanni kadan sabon tsarin albashi zai soma aiki.
Yayin da ake dakon hukuncin Kotun Koli, an yi hasashen wanda ya fi alamun haske a tsakanin Gwamna Abba Kabir na Kano da Caleb na Plateau da Dauda Lawal na Zamfara.
Wasu `yan majalisar tarayya su na zargin cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya yaudare su inda suka ce ya mika musu kundin kudurin kasafin kudin 2024 na bogi.
Zaben sabbin shugabanni na kungiyar daliban Najeriya ta kasa ya zama tashin hankali yayin da aka jiyo karar harbe-harbe a kusa da wajen zaben a Abuja.
Labarai
Samu kari