Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Kotun majistare da ke Ogun ta tasa keyar wasu mutane biyu daurin watanni uku a gidan kaso kan zargin sata a motocin kamfanin Dangote na kusan miliyan daya.
Wata matashiya yar Najeriya ta baje kolin farashin kayayyakin da mahaifinta ya siya a shagonsa a 1990. Mutane sun cika da mamaki ganin buhun shinkafa kan N350.
Ministan ayyuka, Injiniya David Nweze Umahi, ya bayyana cewa zai tattauna da kamfanonin da ke haɗa siminti domin su sauko da farashin kayansu ga yan Najeriya.
Mutane da dama musamman ma 'yan kasuwar Najeriya, sun koka kan yadda rufe iyakokin Najeriya da Nijar da aka yi ke janyo mu su asara maƙudan kudade. Hakan ya.
Rivers - Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki gidan kwanan ɗalibai mata na jami'ar jihar Ribas ranar Alhamis (jiya), sun jikkata wasu daga cikin ɗaliban.
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilan da ya sa bai kamata jami'ar Chicago ta saki shaidar karatunsa ga dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Wasu 'yan bindiga da ake tunanin 'yan fashi da makami ne sun farmaki wata motar sojoji a Benin City na jihar Edo. 'Yanm fashin sun halaka soja 1 tare da ɗauke.
Majaliaar dokokin jihar Nasarawa ta aike da sakon jaje ga iyalan mutum 12 da suka rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwa a yankin karamar hukumar Lafia.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban ƙasa a Najeriya ya yi ganawar sirri da Nyesom Wiƙe, ministam babban birnin tarayya a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamis.
Labarai
Samu kari