Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Don rage cunkoso, daga jihar Kano ministan cikin gida ya sallami fursuononi 150, yayin da babbar jojin jihar Gombe ta sallami fursunoni 182 daga jihar Gombe.
Mazauna wani gari da ke karkashin Birnin Gwari, jihar Kaduna, sun tsere daga gidajensu don tsira da rayukansu bayan da aka janye sojojin da aka girke a garin.
Jami'an tsaro sun samu nasarar kama wata tawagar yan bindiga mai kunshe da mutum takwasa a jihar Kaduna, ana zargi su suka sace sakataren tsare-tsaren APC.
Bola Tinubu ya na so a rage yawan mutanen da ke garkame a gidajen gyaran hali. Za a tanadi N580m domin a fanshi mutane fiye da 4000 da aka daure a kurkuku.
Majalisar dattawa ta ce bincikenta ya nuna mata an karkatar da kudin tallafin da bankin CBN ya ba kamfanoni. Biliyoyin da CBN ya ba kamfanonin mai sun bi iska.
Tukur Sani Jangebe ya yi wa Bello Matawalle addu’ar samun nasara a zaben gwamna da za ayi a wasu garuruwan Zamfara wanda hakan ya fusata Gwamna mai-ci, Dauda Lawal.
Hukumar yan sanda reshen jihar Taraba ta bayyana cewa dakarunta da haɗin guiwar sojoji da yan banga da mafarauta sun sheke yan bindiga da yawa ranar Talata.
Tsofaffin ma’aikatan da su ka yi ritaya za su je gidan gwamnatin jihar Kano da karfe 9:00 na Asabar dauke da takardunsu domin a tantance su saboda a biya fansho.
Kungiyar mafarauta ta jihar Taraba ta ankarar da cewa yan bindiga sama da 300 sun zagaye birnin Jalingo, kuma sun kashe mata jami'ai akalla 22 a sassan jihar.
Labarai
Samu kari