'Yan daba sun kai hari cibiyar rabon PVC ta INEC a Osun, sun kwashe fakitoci uku na katunan zaɓe. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike domin kamo maharan.
'Yan daba sun kai hari cibiyar rabon PVC ta INEC a Osun, sun kwashe fakitoci uku na katunan zaɓe. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike domin kamo maharan.
Hukumar Kula da Yanayi da Najeriya (NiMet), ta yi hasashen rana, gajimare da tsawa tare da ruwan sama a wasu sassan Najeriya daga Lahadi zuwa Talata.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya amince da nadin Mutawali Shettima Bukar a matsayin sabon Wazirin Borno. Shehun Borno, Abubakar Elakanrmi ya mika sunan Bukar.
Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 30 da ke kan babura a karamar hukumar Birnin Gwari. Wani hobbasa da jami'an tsaro suka yi ya kubutar da wasu daga hannun 'yan garkuwa.
Ma’aikata 1, 500 sun koma Legas yayin da ofisoshin CBN suka bar Abuja. Da alama aikin gama ya gama a babban bankin Najeriya na CBN, wasu za su bar Abuja.
Adadin wadanda aka yi garkuwa da su daga 2019 zuwa yau ya kai 17, 469 Rahoto ya nuna ana da labarin rayuka kusan 2, 500 da aka rasa a karkashin Bola Tinubu.
Shugabar harkokin sadarwa ta rikon kwarya a CBN, Hakama Sidi-Ali ta tabbatar da cewa bankin CBN ya narka $500, 000 a kasuwa yayin da $1 ta kai N1425.
Bola Ahmed Tinubu ya aike da sakon ta'aziyya ga tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja, Abdulsalami Abubakar, bisa rasuwar kanwarsa, Hajiya Salamatu Asabe.
Tsagerun ƴan bindiga sun kai sabon harin kan jami'an tsaro a wurin wasu masu sana'ar POS a jihar Imo, sun kashe ƴan sanda biyu da fararen hula biyu a harin.
An shiga tashin hankali bayan 'yan bindiga sun yi ajalin wasu manyan sarakunan gargajiya a karamar hukumar Ikole da ke jihar Ekiti a Kudancin Najeriya.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku ya yi sanadiyyar salwantar da ran wata amarya da kawayenta a jihar Neja. Mutane da dama sun jikkata a hatsarin.
Labarai
Samu kari