Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Dan Najeriya ya ce yana da dalilin da yasa ya kone takardunsa na digiri saboda har yanzu bai samu aikin da zai yiwa kansa riga da wando daga su ba.
Ana ci gaba da cece-kuce kan makomar shirin Bola Ahmad Tinubu na ba daliban Najeriya rancen kudin makaranta da za a yi a nan ba da dadewa ba a kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ya gana da shugaban UAE, kuma yana kayautata zaton hakan zai haifar da da mai do ga Najeriya ban ba da dadewa ba.
Kasar Singapore na neman wadanda za su cika fom din aiki a wani yanayi mai ban mamaki da za a biya albashi mai tsoka ga wadanda ke da shirin yinsa.
Wani yaro ya shiga mamaki da figirci bayan ganin yadda dandazon jama'a suka cika filin jirgin saman Najeriya a ziyarar da ya kawo kasar mahaifansa.
Wata matashiyar budurwa ta yada bidiyo da ke nuna lokacin da ta ziyarci kabarin mahaifinta da ya mutu sannan ta nemi ya nuna mata alamar cewa yana sauraronta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya siyar da hannun jarinsa na kamfanin Intels kuma baya da wata alaka yanzu da kamfanin.
Abun bakin ciki ya afkawa al’ummar karamar hukumar Oriire ta jihar Oyo yayin da wasu sarakunan gargajiya uku suka mutu a hanyarsu ta zuwa wani aiki a daren Juma’a.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motoci biyu a jihar Oyo. Matafiya da dama sun samu raunukan kuna a hatsarin da ya auku cikin tsakar dare.
Labarai
Samu kari