An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Femi Gbajabiamila ya sanar da ma’aikatar man fetur cewa an kai maganar binciken NUPRC zuwa ofishin AGF, an hana kwamiti yin binciken kudi a hukumar ta fetur.
Ministar Al'adu a Najeriya, Hannatu Musa Musawa ta musanta bayanin da ke yawo a kafafen sadarwa cewa ta yi martani game da rashin saba doka na Hukumar NYSC.
Ƙungiyar ma'aikatan ƙananan hukumomi (NULGE) ta shiga yajin aikin sai baba ta gani a jihar Plateau bisa abin da ta kira tsoron rikicin da ka iya aukuwa a jihar.
Bola Tinubu bai bukatar ya nemi kyautar fili daga wajen babban ministan Abuja. Nyesom Wike ya shiga ofis a makon da ya gabata, ya kama shirin aiki babu wasa.
EFCC na neman jami'in hukumar PCACC da ke bincike kan bidiyon Ganduje. An bayyana dalilai da suka jawo aka fara wannan bincike a daidai irin wannan lokacin.
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar Taraba, Cif Victor Bala Kona, ya yi bankwana da duniya bayan fama da jinyar rashin lafiya.
A yayin da aka bayyana sunayen ministoci da inda za su yi aiki, Shehu Sani ya ba da shawarin abin da ya kamata Tinubu ya yi na tabbatar da an samu tsari yanzu.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda sojojin Najeriya suka samu nasarar lalata wata matatar mai a Najeriya, inda ake tace mai ba bisa ka'ida ba saboda dalilai.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana adadin gangar man fetur da miyagun ɓata-gari su ke sacewa kullum a ƙasar nan.
Labarai
Samu kari